
Dan Najeriya, Nnabuike Chisom da ke karatu a kasar China ya dauki hankula sosai saboda yanda ya gabatar da jawabinsa da yaren China.
Ya gabatar da jawabinne a wajan wani taro da ake a kasar Chinan inda yake wakiltar daliban kasashen waje dake karatu a kasar.
Da yawa sun jinjina masa.