Thursday, July 2
Shadow

Kalli Bidiyon: Dan Najeriya dake karatu a kasar China ya bayar da mamaki bayan da yayi jawabi da yaren China

Dan Najeriya, Nnabuike Chisom da ke karatu a kasar China ya dauki hankula sosai saboda yanda ya gabatar da jawabinsa da yaren China.

Ya gabatar da jawabinne a wajan wani taro da ake a kasar Chinan inda yake wakiltar daliban kasashen waje dake karatu a kasar.

Da yawa sun jinjina masa.

Karanta Wannan  Jam'iyyar ADC ta kadu yayin da EFCC ta fara farautar 'yan jam'iyyar, Yanzu haka EFCC ta gayyaci tsaffin Gwamnoni 3 na jam'iyyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *