
Malamin Addinin Islama kuma limamin babban masallacin Juma’a na Abuja, Sheikh Farfesa, Ibrahim Maqari ya bayyana cewa, wasu masu yawan tafiye-tafiye zuwa kasashen Turawa sun kawo masa Korafi.
Yace sun ce basa tafiya da matansu kuma kasashen da suke zuwa akwai yiyuwar fadawa zyna sosai, suna tunanin su rika aure na dan wani lokaci dan gudun fadawa Zyna.
Malam yace ya basu fatawar su rika auren na iya tsawon lokacin da zasu kasance a kasashen da suka je, yace hakan ha mutu’a bane.