Wednesday, September 9
Shadow

Kalli Bidiyon: Ya da Tahir Fagge da sauran wasu ‘yan Kannywood suka shirya gangamin wayar da kan Area akan cewa kada su zabi shugaba Tinubu a 2027

Kungiyar taurarin fina-finan Hausa me suna Kannywood Media forum ta fita zanga-zanga inda take kira ga ‘yan arewa kada su sake zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben 2027.

Tahir Fagge da sauran wasu jarumai ne suka jagoranci zanga-zangar inda aka ji suna cewa kada a zabi shugaban kasar a zabe me zuwa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wasu 'yan mata a Arewa da suka yi aure tsakaninsu sun bayyana har suna bayar da labarin yanda ta kasance

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *