
Matasa sun dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da suka yi ikirarin cewa, duk me zagin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Wuta zashi.
Sun kuma bayyana cewa, Duk wanda baya son Tinubu kafiri ne.

Matasa sun dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da suka yi ikirarin cewa, duk me zagin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Wuta zashi.
Sun kuma bayyana cewa, Duk wanda baya son Tinubu kafiri ne.