
Mawakin Arewa, OGAbba da a yanzu haka yake a Landan kasar ingila yawa Gfresh Al-amin Tallar wata baturiya inda yace mai ko ya kawo mai ita Najeriya?
Saidai Gfreh yace baya so, watau sai da ya gaji da ita sannan zai kawo mai ita?
Saidai OGAbba yace ba Budurwarsa bace, Abokiyace.