
Wannan matar ta bayyana cewa, Ita bazawarace amma wannan wanda ta kafe ya nemeta da soyayya.
Tace tun bata sonsa yayi ta tura kansa jikinta har ya yaudareta tasoshi.
Tace sai da ta saki jiki dashi amma yanzu ya yaudareta.
Ta bayyana cewa yanzu zaki da Chin mutunci ne a tsakaninsu.