Saturday, May 17
Shadow

Jarumin Finafinan Hausa, Yakubu Muhammad Ya Dauki Nauyin Karatun Wasu Yara Guda Biyu Har Zuwa Jami’a

Jarumin Finafinan Hausa, Yakubu Muhammad Ya Dauki Nauyin Karatun Wasu Yara Guda Biyu Har Zuwa Jami’a.

Jarumin ya dauki nauyin karatun yaran ne bayan ya ga wani bidiyon su a kafar sadarwa inda suke kalaman aluta da ‘yan jami’a suke yi. Wanda hakan ya sa ya yi tattaki har zuwa garin Wudil domin ganawa da yaran da kuma iyayensu.

Karanta Wannan  MASHA ALLAH: Kakakin 'Yan Sandan Jihar Kano, Abdullahi Kiyawa Ya Ce Sakon Neman Shamsiyya Da Aure Da Nake Yi Ya Riske Su, Amma Sai Sun Gudanar Da Kwakkwarar Bincike Gudun Kada A Hada Tawagar Da Za Ta Fi Karfinsu Nan Gaba, Inji Dogo Yaro Crypto Yola

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *