Saturday, June 27
Shadow

Dole sai mun dauki matakai na shan wahala kamin a samu gyara a kasarnan>>Shugaban Kasa, Bola Ahmad Tinubu

Gwamnatin tarayya ta bakin Ministan ci gaban yankunan kasarnan, Abubakar Momo ta bayyana cewa dolene sai Gwamnatin ta dauki matakan shan wahala kamin a samu warware matsalolin kasarnan.

Ministan yace Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yana nufin Najeriya da Alherine.

Ya bayyana hakane a Akure wajan kaddamar da rabon kayan tallafi ga jihohin Yankin Naija Delta.

Ministan yace kwanannan za’a ga amfanin gyare-gyaren da gwammatin Tinubun ke kawowa.

Yace idan dai ana son kawo gyara sai an dauki matakan shan wahala tukuna.

Karanta Wannan  Amaryar Babana tsohuwar budurwata ce, muna tsaka da soyayya da ita babana ya zo yace yana sonta ya aureta, Dan haka yanzu mun ci gaba da soyayyar mu idan ma baya nan nakan shiga daki in debe mata kewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *