Sunday, May 18
Shadow

Nan da shekarar 2027 zamu gyara wutar lantarki ta yanda za’a rika samunta tsawon awanni 20 kullun>>Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya tace nan da shekarar 2027 zata samar da wutar Lantarki ta awanni 20 kullun.

Saidai tace sharadin hakan shine sai ta samu maau zuba jari a bangaren Fetur da iskar gas wanda a yanzu babu su sosai.

Me baiwa shugaban kasa shawara akan makamashi, Olu Verheijen ce ta bayyana haka a wata ziyara da ta kai kasar Africa ta kudu.

Tace za’a mayar da hankali ne wajan samarwa Birane da masana’antu karfin wutar lantarkin.

Karanta Wannan  Shugaba Tinubu ya sauka a kasar UAE

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *