November 11, 2024 by Bashir Ahmed Tauraruwar Fina-finan Hausa,Fati Washa kenan a wadannan hotunan nata data wallafa a shafinta na sada zumunta. Karanta Wannan Duk da Hukumar Hisbah ta Kano tace ta je gidan yarin Goron Dutse ta ga ba gaskiya a zargin Luwadi da ake da yara, Saidai da yawa sun ce basu yadda da binciken na Hisbah ba, ciki kuwa hadda tsohon hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad