Saturday, December 13
Shadow

Wannan mutumin na tattaki daga Ibadan zuwa Abuja dan ganawa da shugaba Tinubu

Wannan mutumin ya kudiri aniyar yin tattaki daga Ibadan zuwa babban birnin tarayya, Abuja dan ganawa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Yace zai yi hakane a madadin matasan Najeriya.

Karanta Wannan  Dan Datti Baba Ahmad me jami'ar Base University dake Abuja ya kammala karatu daga jami'ar Landan, Lamarin ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *