Monday, April 6
Shadow

Wannan mutumin na tattaki daga Ibadan zuwa Abuja dan ganawa da shugaba Tinubu

Wannan mutumin ya kudiri aniyar yin tattaki daga Ibadan zuwa babban birnin tarayya, Abuja dan ganawa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Yace zai yi hakane a madadin matasan Najeriya.

Karanta Wannan  Bayan da Kiraye-Kiraye suka yi yawa a karshe dai EFCC tace zata binciki tsohon Tsageran Niger Delta, Tampolo saboda wulakanta Naira

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *