Friday, December 5
Shadow

MASHA ALLAH: Kakakin ‘Yan Sandan Jihar Kano, Abdullahi Kiyawa Ya Ce Sakon Neman Shamsiyya Da Aure Da Nake Yi Ya Riske Su, Amma Sai Sun Gudanar Da Kwakkwarar Bincike Gudun Kada A Hada Tawagar Da Za Ta Fi Karfinsu Nan Gaba, Inji Dogo Yaro Crypto Yola

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Kakakin ‘Yan Sandan Jihar Kano, Abdullahi Kiyawa Ya Ce Sakon Neman Shamsiyya Da Aure Da Nake Yi Ya Riske Su, Amma Sai Sun Gudanar Da Kwakkwarar Bincike Gudun Kada A Hada Tawagar Da Za Ta Fi Karfinsu Nan Gaba, Inji Dogo Yaro Crypto Yola

A baya dai, Dogo Yaro Crypto Yola ya dauki hankula bayan da ya fito da gaske yace yana son Shamsiyya duk da halin data tsinci kanta.

Da yawa sun yi mamaki da wannan karfin hali nashi.

Karanta Wannan  Allah Sarki,Kalli Bidiyo gwanin ban tausai, Sun dauke ta da niyyar aikata Alfasha, Ashe matsayafa ne, duk da tana rokonsu su yi hakuri, sun mata Tsyrara suka aikata inda ba'a dawowa dan yin tsyfin kudi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *