Saturday, December 13
Shadow

Kotu ta bayar da belin matar datawa dan shugaban kasa, Seyi Tinubu Barazana akan Naira Miliyan 10

Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin matar datawa dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da shugaban ‘yansandan Najeriya barazanar kisa akan Naira Miliyan 10.

Alkalin kotun, Justice Emeka Nwite ya bayyana cewa kuma matar da aka gurfanar Olamide Thomas sai ta gabatar da wanda zai tsaya mata.

Kuma dole ya kasance yana zaune a inda kotun ke da hurumi.

Karanta Wannan  Hotunan Ƙauran Bauchi Bala Mohammed na neman takarar shugaban ƙasa suna ci gaba da karaɗe wasu sassan Arewacin Nijeriya. Mene ne ra'ayoyin ku, kuna ganin zai kai labari a zaɓen shakarar 2027?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *