Friday, January 16
Shadow

A Saudiyya zan ci gaba da zama har karshen Rayuwata>> Cristiano Ronaldo

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraron kwallon kafa, Cristiano Ronaldo ya bayyana cewa, a kasar Saudiyya zai ci gaba da zama har zuwa karshen rayuwarsa.

Haka ya bayyana ne a wata hira da aka yi dashi.

Ronaldo ya tsawaita kwantirakinsa a kungiyar kwallo ta Alnasr har zuwa shekarar 2027.

Da yawa dai nawa Ronaldo fatan ya musulunta.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon irin abinda matasa sukawa gidan mutumin da yayi aika-aika a masallacin Hotoro dake Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *