Wednesday, April 8
Shadow

A Saudiyya zan ci gaba da zama har karshen Rayuwata>> Cristiano Ronaldo

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraron kwallon kafa, Cristiano Ronaldo ya bayyana cewa, a kasar Saudiyya zai ci gaba da zama har zuwa karshen rayuwarsa.

Haka ya bayyana ne a wata hira da aka yi dashi.

Ronaldo ya tsawaita kwantirakinsa a kungiyar kwallo ta Alnasr har zuwa shekarar 2027.

Da yawa dai nawa Ronaldo fatan ya musulunta.

Karanta Wannan  Dalilin da yasa Soja Yerima ya ci banza kan abinda yawa Wike shine shi dan Arewane kuma Musulmi>>Inji Kirista Yohanna Nuhu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *