Thursday, February 26
Shadow

ALHAMDULILAH: Khadija Da Hajara Sun Shaki Iskar Yanci Daga Hannun Masu Ģàŕķùwà Da Mùťàñè

Allah Ya kubutar da Khadija da Hajara da ‘yan bìñďìģà suka dauke su a hanyar su ta komawa makaranta a Sokoto, inda yanzu haka suna hannun sojoji kafin su komo gida yau.

Allah Ya kara tsarewa, Ya Kubutar da duk wanda ke hannusu. Muna godiya da addu’a da kuka ta yi.

Daga Muhammad Dahiru Shugaba

Karanta Wannan  Ana harbi ko aka kàshe mutum daya zamu ajiye duk wasu bukatu zamu koma neman sai Tinubu ya sauka daga mulki>>Inji Masu Zàngà-zàngà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *