
Wata daliba data yi rawa a wajan Bikin ranar Al’adu ta makarantarsu ta dauki hankula.
Bidiyon ta tana kwarwaksa ya karade kafafen sadarwa inda akai ta bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai.
Inda da yawa ke Allah wadai da abin, wasu kuma na cewa, ba zasu bar diyarsu ta shiga irin wannan gasar ba.