Friday, January 16
Shadow

Amarya ta zuba Gguba a Abincin walimar aurenta a jihar Jigawa, Mutum daya ya mutu, Ango ya kwanta rashin lafiya

Wata amarya a jihar Jigawa ta zubawa abincin walimar bikinta guba.

Dalilin hakan Ango ya kwanta rashin lafiya inda kuma mutum daya daga cikin mahalarta bikin ya mutu.

Lamarin ya farune a karamar Hukumar Jahun dake jihar.

Kakakin ‘yansandan jihar, Shi’isu Adam ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace suna kan bincike.

Yace sun kama amaryar da wata kuma suna bincike akansu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Dansandan Najeriya rike da Zàrmàlùlùn me laifi anata rokonshi ya saki yaki saki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *