Wednesday, September 16
Shadow

Ambaliyar ruwa a Abuja

Wannan Ambaliyar ruwace a Wuse 2 kamar yanda Lauya Deji Adeyanju ya bayyana.

Ta mamaye kan titi inda aka ga ta shanye ababen hawan mutane.

Ministan Abuja Nyesom Wike na ta shan suka game da lamarin.

https://twitter.com/adeyanjudeji/status/2100252109186724226
Karanta Wannan  A Karshe Dai Mutumin Da Ya Yi Tattaki Daga Jigawa Zuwa Kano Don Ganin Gwamna Abba Ya Samu Shiga Gidan Gwamnatin, Bayan Tsawon Lokaci Yana Zaman Dirshan A Kofar Shiga Fadar Gwamnatin Ta Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *