Wednesday, September 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Soja Boy na shan Ruwan Allah wadai bayan zargin kalaman rashin da’a da yayi ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

An zargi mawaki Soja Boy da yin kalaman Rashin da’a ga fiyayyen Halitta, Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam).

Soja Boy yayi maganar ne a wani Tiktoklive yayin da yake mayar da martani game da lamarin da ya faru a masallacin Sheikh Musa Lukuwa.

A cikin jawabin nasa an ji yana ta bayyana Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da kalmar “Wani”

Da yawa sun rika tambayar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) din yake cewa wani?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Bahaushe dake aikin dansanda a kasar Saudiyya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *