Tuesday, March 17
Shadow

An baiwa mataimakin Gwamnan Kano umarnin sauka daga mukaminsa

Kwamishinan yada labarai na jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya ya baiwa mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdulsalam Gwarzo Umarnin sauka daga mukaminsa.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yace Gwamna da mataimakinsa na tafiya a tikiti daya ne dan haka mataimakin Gwamnan idan ba zai iya bin Abba ba, abu mafi kyawu da zaiyi shine ya sauka daga mukaminsa.

Ya kara da cewa tunda dai yaga ba zai iyawa jagoransa biyayya ba kawai ya sauka daga mukamin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Amarya, Maryam Malika ta fashe da kuka a wajen bikinta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *