Tuesday, February 10
Shadow

Kungiyar Matasan Arewa ta mikawa Ganduje Naira Miliyan 200 dan a sayawa shugaba Tinubu fom din sake tsayawa takara a 2027

Wata kungiyar matasan Arewa me suna Northern Nigeria Youth Forum ta mikawa Ganduje Naira Miliyan 200 wanda ta tara.

tace a yi amfani da kudin wajan sayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu tikitin sake tsayawa takara a zaben 2027.

Karanta Wannan  Alfashar dake faruwa a yankin Arewa ta zarce duk inda ake Tunani, Wai a Arewa ne za'a kama mutum da mata 3 a dakin Otal ya Rhasu>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *