
Rahotanni daga jihar Ogun sun tabbatar da cewa, an Sallami Shahararren dan Damben Najeriya, Anthony Joshua daga Asibiti bayan Khàdàrìn motar da ya rutsa dashi wanda har ta kai ga abokansa 2 suka rasa rayukansu.
Gwamnatin jihar Ogun ce ta tabbatar da cewa an Salami Anthony Joshua daga Asibitin.
Ta sanar da cewa, an sallameshi daga Asibitinne ranar Laraba da yamma.