Wednesday, March 25
Shadow

An yi Min wahayi cewa nan da shekarar 2027 wani shugaban kasa zai bar Duniya>>Inji Fasto Elijah Ayodele

Fasto Elijah Ayodele wanda ya saba kawo maganganu masu jawo cece-kuce yace nan da shekarar 2027 wani shugaban kasa zai garzaya Barzahu.

Ya bayyana hakane a wata sanarwa da ya fitar, saidai bai yi karin haske game a sanarwar ba domin bai fadi sunan shugaban kasar ba.

A baya dai ya yi ta fadar irin wadannan abubuwan na hasashe inda yakan ce an masa wahayi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Cikin sheshshekar kuka wannan matar tana rokon Dan Allah wani ya fito ya aureta, tace Wallahi ta tuba ba zata kara yin rawar badala a intanet ba, tace kuma zata baiwa duk wanda ya yadda ya aureta naira Miliyan 20

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *