Monday, January 19
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da Duminsa: Hadiza Gabon Ta yi Martani me zafi ga masoya Adam A. Zango masu sukarta kan cewa bata saka hoton Adamun ba a gyaran datawa dakin da take hira da mutane ba

Da Duminsa: Hadiza Gabon Ta yi Martani me zafi ga masoya Adam A. Zango masu sukarta kan cewa bata saka hoton Adamun ba a gyaran datawa dakin da take hira da mutane ba

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon tawa Masoya Adam A. Zango martani me zafi kan sukar da suke mata ta cewa bata saka hoton Adam A. Zango a dakin da take hira da mutane ba a ciki. A baya Hutudole ya kawo muku irin yanda masoya Adam A. Zango ke tawa Hadiza Gabon martani da kiranta da sunaye daban-daban kan wannan abu. Saidai a martaninta, Hadiza Gabon tace Na dauka idan mutum ya gina gida zai iya masa kalar Fentin da yake so. Hakan na nuna cewa, Gabon tana sane da abinda ta yi ba kuskure bane.
Fàdàn cacar Baki ya barke tsakanin Hausawa Musulmai ‘yan Arewa da Inyamurai a kafafen sada zumunta inda Hausawa suka fara mayar da martani kan shaguben da akewa ‘yan Arewa na cewa Inyamurai su koyi Hausa saboda ko da Tshàgyèràn Dhàjì sun kamasu

Fàdàn cacar Baki ya barke tsakanin Hausawa Musulmai ‘yan Arewa da Inyamurai a kafafen sada zumunta inda Hausawa suka fara mayar da martani kan shaguben da akewa ‘yan Arewa na cewa Inyamurai su koyi Hausa saboda ko da Tshàgyèràn Dhàjì sun kamasu

Duk Labarai
A baya hutudole ya kawo muku rahoton cewa, Inyamurai na koyon Hausa wai da tunanin idan 'yan Bindiga suka kamasu suka musu Hausa, zasu sakesu. Duk da yake abin ya zama kamar barkwanci amma da yawan Hausawa sun daukeshi a matsayj cin fuska da tsangwama da nuna cewa 'yan Bindiga masu garkuwa da mutane ana musu kallon Hausawa ne. Wannan dalili yasa Hausawa daga Arewa suma suka kafara mayar da martani ta hanyar dora wakokin Inyamurai suna bi a kafafen sada zumunta suna cewa idan masu son kafa kasar Biafra sun kamaka, kana yi musu wannan taken shikenan. Wasu kuma sun rika cewa wai masu tsafi da iyayensu sune suke zagin Hausawa? Hakan yasa suma Inyamuran abin bai musu dadi ba inda suka fara mayar da martani. Kalli Bidiyon a comment: https://www.tiktok.com/@surajrukky/video/75...
Kaso 80 na Tshàgyèràn Dhàjì Hausawa ne daga Arewa>>Inji VDM

Kaso 80 na Tshàgyèràn Dhàjì Hausawa ne daga Arewa>>Inji VDM

Duk Labarai
Tauraron kafafen sada zumunta kuma wanda ke ikirarin fafutuka, VDM ya bayyana cewa kaso 80 na 'yan Bindiga masu yaren Hausa ne daga Arewacin Najeriya. Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya yadu sosai a kafafen sada zumunta inda ciki hadda 'yan uwansa 'yan Kudu da yawa sun mayar masa da raddi. https://www.tiktok.com/@lordashore/video/7579335248035564822?_t=ZS-91ugGhJeNTU&_r=1
Ban taba ganin Mutum Irin Shehu ba, Gaba daya gidajensa baya sa Haya, Kyauta yake ba mutane su zauna>>Inji Matar Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Ban taba ganin Mutum Irin Shehu ba, Gaba daya gidajensa baya sa Haya, Kyauta yake ba mutane su zauna>>Inji Matar Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Duk Labarai
Matar Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi, A'isha ta bayyana cewa, bata taba ganin mutum irinsa ba. Tace gidajensa baya badasu hay, Kyauta yake baiwa mutane su zauna. Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita inda take bayyana halaye na gari na Sheikh Dahiru Usman Bauchi. https://www.tiktok.com/@gtahausa/video/7578241269458128159?_t=ZS-91uf16fd7lw&_r=1
An zakulo Tsohon Bidiyon karamin Ministan, Bello Matawalle inda yake cewa ba duka Fulanine Tshàgyèràn Dhàjì ba

An zakulo Tsohon Bidiyon karamin Ministan, Bello Matawalle inda yake cewa ba duka Fulanine Tshàgyèràn Dhàjì ba

Duk Labarai
An zakulo Wani tsohon Bidiyon karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle inda yake cewa ba duka Fulanine 'yan Bindiga ba. Bidiyon dai an daukeshi ne tun lokacin yana gwamnan jihar Zamfara inda aka ji yana cewa 'yan sa kai suna matsawa Fulani. Yace har sai da ta kai ga ya Haramta ayyukan 'yan sa kai a jiharsa. https://twitter.com/instablog9ja/status/1995746969810059281?t=Nyi9H6GXWC76IMtPSAQhnA&s=19
Shekaru na basu kai ba, Na yi kankanta sosai ace an bani Mukamin Jakada>>Inji Sanata Shehu Sani

Shekaru na basu kai ba, Na yi kankanta sosai ace an bani Mukamin Jakada>>Inji Sanata Shehu Sani

Duk Labarai
Sanata Shehu Sani daga jihar Kaduna ya bayyana cewa shekarun sa ba su kai ba, yayi kankanta sosai ace an nadashi jadakan Najeriya zuwa wata kasa. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda aka tambayeshi game da rahotan dake cewa shugaba Tinubu ya bayar da sunansa cikin wanda zai baiwa mukamin Jakadanci. Sanata Shehu Sani yace har yanzu yana da ayyukan da zai wa Al'ummarsa a Kaduna Tukuna. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1996140553721778596?t=530oT-R8RwGP4W8f5Eq1eg&s=19
Kalli Bidiyon: An kama Mahaifinta saboda ya sayi sabon layi, Ashe layin Tshàgyèràn Dhàjì sun taba Amfani dashi shine

Kalli Bidiyon: An kama Mahaifinta saboda ya sayi sabon layi, Ashe layin Tshàgyèràn Dhàjì sun taba Amfani dashi shine

Duk Labarai
Wannan matashiyar ta koka da cewa an kama mahaifinta saboda ya sayi sabon layi yana amfani dashi. Tace layin ashe tsageran daji sun taba amfani dashi. Tace sun yi kokarin ganin mahaifinta amma abi ya ci tura. Ta bayyana cewa su taimaka su saki mahaifinta dan bashi da isashshiyar Lafiya. https://twitter.com/Mazi_Chinonso1/status/1996113550356488590?t=3uhHuUcSafhmjI7uHvMJSA&s=19
Kalli Bidiyon: Yanzu ke Rashida Mai Sa’a da kika kawo Makullin Kulle Zarmalulun mazajen aure, Ya kike so wadanda basu da aure irina su yi>>Inji Wannan matashiyar

Kalli Bidiyon: Yanzu ke Rashida Mai Sa’a da kika kawo Makullin Kulle Zarmalulun mazajen aure, Ya kike so wadanda basu da aure irina su yi>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wata mata ta kalubalanci Rashida Mai Sa'a bayan da ta kawo wani makulli da tace na matan aurene da mazansu ke bin mata. Rashida dai tace idan aka kulle makullin yana hana zarmalulun namiji tashi har sai an bude maullin. Saidai wannan matashiyar ta koka da cewa rashida Mai Sa'a bata kyauta musu ba dan kuwa ya take son irin su da basu da aure su yi kenan? https://www.tiktok.com/@rabiharuna888/video/7579335476805455111?_t=ZS-91uVHJ94MaX&_r=1
Ban cewa Sheikh Dahiru Bauchi dan Whùtà ba sannan ban ce mai Kàfìrì ba>>Inji Baffa Hotoro, kwana daya bayan da aka makashi Kotu

Ban cewa Sheikh Dahiru Bauchi dan Whùtà ba sannan ban ce mai Kàfìrì ba>>Inji Baffa Hotoro, kwana daya bayan da aka makashi Kotu

Duk Labarai
A jiya ne dai hutudole ya kawo muku Rahoton cewa, wani masoyin marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya maka Baffa Hotoro a kotu saboda kalaman da yayi kan malamin. Mutumin dai a baya ya baiwa Baffa Hotoro kwanaki ya janye kalamansa akan malam sannan ya bayar da hakuri ko kuma ya kaishi kotu. Saidai Baffa Hotoro bai janye kalaman nasa ba sannan bai bayar da hakurin ba, dalilin hakane yasa mutumin ya maka Baffa Hotoro a kotu. Saidai kwana daya bayan faruwar hakan, an ga wani Bidiyo na Baffa Hotoro yana cewa shi bai ce Dahiru Bauchi dan Wuta bane sannan bai kirashi da Kafuri ba. Yace kawai dai ya bayyanashi a matsayin jahili wanda ya karantar da a bi Inyasi maimakon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). https://www.tiktok.com/@masoyinsheikhbaffahotoro/video/7579408940627250443?_t...