Monday, December 15
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Hotuna: Kamfanin kere-kere na Sojojin Najeriya, DICON ya bayyana Bìndìgà ta farko da ya kera

Kalli Hotuna: Kamfanin kere-kere na Sojojin Najeriya, DICON ya bayyana Bìndìgà ta farko da ya kera

Duk Labarai
Kamfanin kere-kere na sojojin Najeriya, DICON ya bayyana Bindigar yaki ta farko da ya kera. Kamfanin ya bayyana hakane a matsayin ci gaba da kuma rage dogaro da kasashen waje waja samar da makamai. Masu sharhi na bangaren tsaro sun bayyana cewa, wannan ba karamin ci gaba bane. 'yan Najeriya da yawa sun bayyana farin ciki da wannan labari inda suka ce ya kamata a samar da Bindigar da yawa ta yanda sojoji zau rika amfani da ita wajan yaki.
Ji yanda dalibar jami’a ta rigamu gidan gaskiya a kokarin zubar da cikin gaba da fatiha da ta yi

Ji yanda dalibar jami’a ta rigamu gidan gaskiya a kokarin zubar da cikin gaba da fatiha da ta yi

Duk Labarai
Daliba a Kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar kogi, Omotosho Dorcas me shekaru 26 ta rigamu gidan gaskiya a kokarin zubar da cikin gaba da fatiha da ta yi. Lamarin ya farune a ranar 26 ga watan Augusta a Asibitin Al-Hassan Clinic and Maternity dake Lokoja. Kafar zagazola makama tace Dorcas na dauke da cikin watanni 6 ne onda taje asibitin a zubar mata dashi wanda anan aka samu matsala ta rasu. 'Yansanda sun je waja inda suka dauki hotuna aka kai gawarta Mutuware sannan aka kama masu hannu a lamarin.
Da Duminsu: Shugaba Tinubu ya dawo gida Najeriya daga kasar Brazil

Da Duminsu: Shugaba Tinubu ya dawo gida Najeriya daga kasar Brazil

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya daga kasar Brazil inda yaje halartar taron ci gaban kasashen Afrika. Shugaba Tinubu ya taso daga kasar Brazil da misalin karfe 12 na kasar ranar Laraba, inda ya zo Najeriya ranar Alhamis kamar yanda me magana da yawunsa, Bayo Onanuga ya bayyana. Manyan jami'an gwamnati ne suka tarbi shugaban kasar a filin jirgin sama na Abuja.
Kalli Bidiyo: Ta hana mijinta ya aureni tana mun gargadin in rabu dashi amma ku kalli Motar da ya sai min>>Inji Wannan Matar

Kalli Bidiyo: Ta hana mijinta ya aureni tana mun gargadin in rabu dashi amma ku kalli Motar da ya sai min>>Inji Wannan Matar

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan wata matace data bayyana cewa, matar wanda ke son aurenta tana ta mata barazana da cewa, ta rabu dashi. Saidai tace a gefe daya kuma gashi ya siya mata mota. https://www.tiktok.com/@sweet_asmee3/video/7542290114689453313?_t=ZS-8zEs7VhCa9Y&_r=1
Kalli Bidiyo: Wani sabon bala’i Breziya dubu bakwai, Kwanan nan zaku rika ganin ‘yan mata babu breziya>>Inji Nafisa Ishak

Kalli Bidiyo: Wani sabon bala’i Breziya dubu bakwai, Kwanan nan zaku rika ganin ‘yan mata babu breziya>>Inji Nafisa Ishak

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Nafisa Ishak ta koka da cewa sabon kalubalen da suke fuskanta shine wai Breziya ta kai dubu bakwai. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda tace 'yan mata su rika amfani da leda. Tace kwanannan za'a fara ganin 'yan mata babu rigar nono: https://www.tiktok.com/@nafisa_ishak/video/7543269637975248146?_t=ZS-8zErVYbNeFs&_r=1
Kalli Bidiyon: Ashe tun a watan Yuni an yi Bidiyo aka nuna cewa an sace karafan titin jirgin kadan Abuja zuwa Kaduna amma ba’a dauki mataki ba, jirgin ya ci gaba da jigila

Kalli Bidiyon: Ashe tun a watan Yuni an yi Bidiyo aka nuna cewa an sace karafan titin jirgin kadan Abuja zuwa Kaduna amma ba’a dauki mataki ba, jirgin ya ci gaba da jigila

Duk Labarai
Bidiyo ya bayyana dake nuna cewa, a watan Yuni an bayyana yanda aka sace karafan dake rike da titin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna amma ba'a dauki mataki ba. A jiya ne dai jirgin kasan yayi hadari inda mutane 6 suka jikkata sannan wani mutum daya ya rasu kamar yanda rahoton ya nunar. A Bidiyon an ga yanda wani ke nuna karafan jirgin kasan a kwance babu wani karfe dake rike dasu. https://twitter.com/SasDantata/status/1960709922456240269?t=1GmcdDRXOxRusyElFRE9HQ&s=19
Yau Jihar Jigawa Take Murnar Cika Shekaru 34 Da Kirƙirar Ta, Inda Ayyukan Tsohon Gwamna Sule Lamido Suka Karaɗe Kafofin Sada Zumunta Musamman A Tsakanin ‘Yan Jihar

Yau Jihar Jigawa Take Murnar Cika Shekaru 34 Da Kirƙirar Ta, Inda Ayyukan Tsohon Gwamna Sule Lamido Suka Karaɗe Kafofin Sada Zumunta Musamman A Tsakanin ‘Yan Jihar

Duk Labarai
Yau Jihar Jigawa Take Murnar Cika Shekaru 34 Da Kirƙirar Ta, Inda Ayyukan Tsohon Gwamna Sule Lamido Suka Karaɗe Kafofin Sada Zumunta Musamman A Tsakanin 'Yan Jihar Ko kuma kuna da Gwamnan da kuka fi tunawa da shi a jiharku a lokacin irin wannan ranaku? Daga Abubakar Shehu Dokoki