Friday, April 25
Shadow

Author: Auwal Abubakar

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai sallami ministoci 11 da sauran manyan ma’aikata

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai sallami ministoci 11 da sauran manyan ma’aikata

labaran tinubu ayau
Rahotanni sun bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai sallami Ministoci 11 daga majalisarsa ta zartaswa. Me baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai,Bayo Onanuga ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar. Saidai bai fadi zuwa yaushene Shugaban kasar zai dauki wannan mataki ba. Amma wata majiya a fadar shugaban kasar tace a cikin satin da mukene ake tsammanin za'a fitar da sanarwar garambawul din. Matsin rayuwa na daya daga cikin abinda 'yan Najeriya ke kuka dashi a gwamnatin Bola Ahmad Tinubu wanda ke da alaka da yanayin mulkin da yake gudanarwa.
DA ƊUMI-ƊUMI: Matatar Mai Ta Ɗangote Za Ta Fara Sayar Da Mai Kaitsaye Ga Ƴan Kasuwa

DA ƊUMI-ƊUMI: Matatar Mai Ta Ɗangote Za Ta Fara Sayar Da Mai Kaitsaye Ga Ƴan Kasuwa

Siyasa
Bayan cikar wa'adin yarjejeniyar da suka ƙulla da kamfanin mai na ƙasa NNPC tun da farko, yanzu haka matatar mai ta Ɗangote za ta fara saida mai kaitsaye ga duk wasu ƴan kasuwa masu buƙata. A Rahoton da Jaridar Dokin Ƙarfe TV ta samu, hakan na zaman wani mataki ne na buɗe ƙofa ga kowa da kowa da ke buƙatar sayen man ba wai iya NNPC kawai ba. Kowane ɗan kasuwa da ke buƙatar mai daga yanzu zai iya zuwa matatar man ta Ɗangote kaitsaye su yi ciniki a tsakaninsu. Wannan tsari, zai kuma ba wa kasuwa dama ta yi halinta da kanta batare da an ƙayyade farashi ba, inda matatar za ta saida man kaitsaye ga ƴan kasuwa a farashin da ta ke so ko mai saya yake so.
An kama wata budurwa bayan da saurayi ya kashe mata makudan kudade amma tace ba zata aureshi ba

An kama wata budurwa bayan da saurayi ya kashe mata makudan kudade amma tace ba zata aureshi ba

Duk Labarai
'Yansanda a jihar Legas sun kama wata budurwa me suna Victoria Effiong, inda aka kaita kotu bisa zargin ta cinyewa saurayinta kudi da sauran kaya amma taki yadda ta aureshi. Jimullar kudaden d Victoria ta karba a hannun saurayin nata sun kai Naira miliyan 2.8. Jami'in dansanda dake gabatar da kara a kotun magistre dake Legas, Inspector Chinedu Njoku ya bayyana cewa, budurwar ta kuma samu wayar iphone da kudinta ya kai Naira 240,000 daga wajan saurayin. Sannan ya sai mata agogo da kayan sawa da jaka da takalma da suka kai na Naira 350,000. Sannan ya bata jimullar kudin abinci na naira 868,000. Akwai kuma wata Naira 300,000 data taba cirewa daga asusun ajiyarsa na banki. Lamura sun rinchabene bayan da saurayin nata me suna Dominic Asuquo ya gano tana shirin auren wani can ...
Ni yanzu bakin Jini gareni>>Haruna Talle Mai fata

Ni yanzu bakin Jini gareni>>Haruna Talle Mai fata

Kannywood
Tauraron Fina-finan Hausa, Haruna Talle Mai fata ya bayyana cewa, shi a yanzu bakin jini gareshi inda yace yanzu babu budurwar dake sonsa. https://twitter.com/el_uthmaan/status/1843007673274671269?t=DO5MOmksGRY4LauMyae3gw&s=19 Ya bayyana hakane a hirar da abokiyar aikinsa, Hadiza Gabon ta yi dashi a shirinta na shafin Youtube. Talle ya bayyana abubuwan da suka dauki hankali a cikin hirar tasu ciki hadda inda yake cewa yayi nadamar barin sana'ar fata ya koma harkar fim.
Kalli Bidiyon yanda aka kama wasu ‘yan Luwadi a Najeriya da abinda aka musu

Kalli Bidiyon yanda aka kama wasu ‘yan Luwadi a Najeriya da abinda aka musu

Duk Labarai
Wasu matasa da aka kama da zargin Luwadi an jasu a tsakiyar titi aka kunyatar dasu. Bidiyon faruwar lamarin ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka gansu ana dukansu. https://twitter.com/phspecials/status/1842825091660317055?t=C06w-Tzxi8QRi1-xNT2wVA&s=19 Lamarin dai ya jawo cece-kuce inda wasu dake kare lamarin luwadi da Madigo suke kukan cewa bai kamata a dakesu ba.

Yadda ake gamsar da miji lokacin al ada

Auratayya
A lokacin da kike Al'ada ba zai yiyu mijinki yayi saduwar aure dake ba amma akwai hanyoyin da zaki iya bi dan ki gamsar da mijinki ba tare da yayi jima'i dake ba. Ga yanda zaki yi kamar haka: Ki masance da rigar bacci, watau riga me sharara wadda ana ganin surar jikinki daga waje. Idan zai yiyu ki masa rawa, watau ki tashi ki kunna wuta ki rausaya a gabansa kina juya mazaunanki da nonuwanki, kina kanne masa ido da hura masa iskar kiss, idan yana zaunene ki je ki raba kafaffuwanki ki saka kafafuwansa a tsakiyar kafafuwanki ki rika juya masa mazaunanki. Saidai ya kasance kina tsaftace, watau gabanki yana tsaftace duk da ba budewa zaki yi ba ba jima'i za'a yi ba. Idan kuma kwancene ki dan hau kansa irin yanda ake yi a indiyan fim dinnan ki girgiza masa nonuwa kina tafiya a hank...
TSADAR KUDIN MOTA: Ɗan Agajin Izala Ya Yi Tafiyar Kilomita 161 Da Keke Domin Halartar Wa’azin Ƙasa A Jihar Adamawa

TSADAR KUDIN MOTA: Ɗan Agajin Izala Ya Yi Tafiyar Kilomita 161 Da Keke Domin Halartar Wa’azin Ƙasa A Jihar Adamawa

Duk Labarai
Muhammad Ɗan Liti Dan Agajin izala reshen Jos da ya taso daga karamar hukumar Maiha zuwa Jimeta domin halartar wa'azin ƙasa wanda ya gudana a jiya Asabar. Dan Agajin ya taso ne tun a ranar alhamis ɗin data gabata ne da keken sa, wanda ya ya yadda zango a garin gombi domin hutu da cin abinci. Matashin ya bayyana cewa "ya iso cikin garin Jimeta ne a jiya a Asabar, ya kuma ƙara da cewa ya yi wannan tafiyar ne saboda yanayin da ake ciki na tsadar kuɗin mota". Domin idan a mota ne zan kashe kuɗin da bai gaza 15,000 ba kuma bani dasu a hakan yasa nayi amfani da abinda nake dashi domin halartar wannan wa'azi. Babban abinda ya sa ni zuwa wannan wa'azi shine inada buƙatar sake sayan wasu kayyaki na kayan agaji da kuma sauraren wa'azi, daga cikin kayayyakin da ya ambata a ciki akwai hula...
Gwamnan jihar Akwa-Ibom ya nada diyarsa a matsayin First Lady bayan da matarsa ta rasu

Gwamnan jihar Akwa-Ibom ya nada diyarsa a matsayin First Lady bayan da matarsa ta rasu

Duk Labarai
Gwamnan jihar Akwa-Ibom, Umo Eno ya sanar da diyarsa Helen a matsayin wadda zata zama first Lady a jihar bayan mutuwar matarsa, Pastor Patience Eno. Ya bayyana hakane a yayin da tawagar matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta kai masa ziyarar ta'aziyyar rashin da yayi. Ya bayyana cewa, yana da yakinin diyar tasa zata iya rike wannan mukami yanda ya kamata. Yace zata yi aiki tare da mataimakinsa da kuma kwamishiniyar harkokin mata ta jihar.
Peter Obi yafi kwankwaso nesa ba kusa ba>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad

Peter Obi yafi kwankwaso nesa ba kusa ba>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad

Duk Labarai
Tsohon hadimin shugaban kasa,Malam Bashir Ahmad ya bayyana cewa, Peter Obi yafi Dr. Rabiu Musa Kwankwaso a siyasance. Muhawara dai ta kaure a kafafen sada zumunta bayan da Kwankwaso yace yafi Peter Obi tasiri a siyasa inda yace amma duk da haka zai iya zama mataimakinsa. Saidai wannan jawabi nashi ya jawo cece-kuce inda wasu ke cewa hakane wasu ke cewa basu yadda da maganar tashi ba. Tsohon hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya bayyana cewa Yana girmama Kwankwaso amma maganar gaskiya a siyasance musamman lura da sakamakon zaben shekarar 2023, Peter Obi yafi Kwankwaso. Kwankwaso dai ya samu kuri'u 1,496,687 wanda kuma a jihar Kanone kawai ya shiga gaba amma Peter Obi ya samu kuri'u 6,101,533 inda kuma ya shiga gaba a jihohi 11.