Sunday, December 21
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyo da Duminsa:Bashir Mai Shadda ya bayyana tarin Kudaden da mutane suka aikawa Ummi Nuhu har daga kasashen waje

Kalli Bidiyo da Duminsa:Bashir Mai Shadda ya bayyana tarin Kudaden da mutane suka aikawa Ummi Nuhu har daga kasashen waje

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Me shirya Fina-finan Hausa, Bashir Mai Shadda ya bayyana cewa, Mutane sun nunawa Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu Soyayya. Yace bayan da ya wallafa bayanan ajiyar bankinta, Mutane daga ciki da wajen masana'antar tasu hadda ma daga kasashen waje an rika tura mata kudade. Kuma yace har yanzu kofa a bude take. https://www.tiktok.com/@abmaishadda/video/7531407822160973061?_t=ZM-8yM6Y4v0Srl&_r=1
Allah Sarki: Ji Yanda aka baiwa Buhari jirgin sama lokacin yana kan mulki amma yace baya so

Allah Sarki: Ji Yanda aka baiwa Buhari jirgin sama lokacin yana kan mulki amma yace baya so

Duk Labarai
Har Kyautar Jirgi Aka Yi Wa Marigayi Buhari A Lokacin Yana Kan Mulki, Amma Ya Ki Karba, Cewar Garba Shehu Mai magana da yawun tsohon Shugaban Nijeriya Muhammad Buhari, Mallam Garba Shehu, ya bayar da labarin yadda marigayin ya ƙi karɓar wasu kyautuka lokacin yana mulki, ciki har dakyautar jirgin sama. Da yake magana ta cikin shirin Inside Sources na Channels TV, Garba Shehu ya ce Buhari ya ƙi amincewa da karɓar kyautar agogon lu'ulu'u wani ɗankasuwa a Najeriya ya ƙera da sunansa a jiki, da kuma kyautar jirgin sama da ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta yi masa tayi. "Shugaban ƙasa ya kalli agogon, ya ce 'Agogon lu'ulu'u? Ba zan iya saka wannan ba. Ku faɗa masa yana ƙoƙari…kuma za mu ci gaba da ƙarfafa masa gwiwa. Ya ci gaba da ɗaukaka sunan Najeriya, amma ku mayar masa da agogon n...
Fadar Shugaban kasa ta nuna bacin rai sosai sannan ta nemi Kwankwaso ya baiwa Shugaba Tinubu Hakuri kan ikirarin da yayi cewa Tinubu na nunawa Arewa wariya a mulkinsa

Fadar Shugaban kasa ta nuna bacin rai sosai sannan ta nemi Kwankwaso ya baiwa Shugaba Tinubu Hakuri kan ikirarin da yayi cewa Tinubu na nunawa Arewa wariya a mulkinsa

Duk Labarai
Fadar Shugaban kasa ta bukaci Kwankwaso ya bayar da hakuri ga Tinubu, ya janye maganganunsa kan Gwamnati Daga Ayau News Ministan Ayyuka, Injiniya David Umahi, ya bukaci tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, da ya bada hakuri ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kalaman da ya yi game da gwamnati. Ayau News ta ruwaito Umahi ya ce maganganun Kwankwaso na zargin gwamnati tana fifita kudu ba su dace ba. Ya bukace shi da ya janye su domin gujewa rarrabuwar kawuna a kasa. Kwankwaso ya zargi gwamnatin Tinubu da nuna fifiko kan yankin kudu, yana cewa an bar Arewa a baya wajen ayyukan cigaba. — A Yau News Me zaku ce?
Dan guntun Mutumincin da ya rage maka zai zube, Baffa Hoto ga Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami bayan da Pantamin yace rike Charbi ba laifi

Dan guntun Mutumincin da ya rage maka zai zube, Baffa Hoto ga Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami bayan da Pantamin yace rike Charbi ba laifi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malamin Addinin Islama, Baffa Hotoro ya caccaki babban malamin Addinin Islama, Sheikh Isa Ali Pantami bayan da Pantamin yace rike Charbi ba bidi'a bane. Pantami yace Amfani da charbi ba laifi. Sannan ya kara da cewa duk malamin da yake da ja, yana maraba dashi. Anan ne shi kuma Baffa Hotoro yace ya karbi wannan kalubale na malam Pantami inda yace idan Pantami yaki to lallai sauran mutuncin da ya rage masa zai zube.
Kalli Bidiyon: Ummi Nuhu ita ta jawa kanta duk irin halin da aka ganta a ciki>>Inji Mistin Besty, Ya fallasa irin abinda ya sani akanta

Kalli Bidiyon: Ummi Nuhu ita ta jawa kanta duk irin halin da aka ganta a ciki>>Inji Mistin Besty, Ya fallasa irin abinda ya sani akanta

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Abokin Jarumin Tiktok, Gfresh Al-amin watau Mistin Besty ya hayyana cewa, rayuwar ban tausai da aka ga Ummi Nuhu a ciki ita ta jefa Kanta. Yace ta samu Daukaka da damarmaki a rayuwa amma bata yi amfani dasu ba. Yace dole a Tausaya mata amma maganar gaskiya ita ta jefa kanta a cikin irin wannan rayuwa. https://www.tiktok.com/@mistinbestiebackup/video/7531384814545489158?_t=ZM-8yLtYNmcw8z&_r=1
Ashe Kwankwaso bai samu ganin Shugaba Tinubu a zuwan da yayi Villa, Ji yanda ta kasance

Ashe Kwankwaso bai samu ganin Shugaba Tinubu a zuwan da yayi Villa, Ji yanda ta kasance

Duk Labarai
Rahotanni sun tabbatar da cewa, zuwa na karshe da Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso yayi zuwa fadar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bai samu ganin shugaban kasar ba. An ruwaito cewa Kwankwaso da shugaba Tinubu sun gana ranar Litinin din data gabata. Saidai Rahoton Daily Trust yace ba'a yi ganawa tsakanin Tinubu da Kwankwaso ba. Daily Trust tace wani taro ne ya kai Kwankwaso fadar shugaban kasar amma ba ganawa da Tinubu ba. Daily Trust ta kara da cewa majiyoyi na kusa da shugaban kasar sun tabbatar mata da cewa babu wata ganawa da aka yi tsakanin shugaba Tinubu da Kwankwaso.
Ko da ‘yan Arewa basu yi Tinubu ba zai ci zaben 2027, saboda duka kudanci shi zasu zaba, kuri’a kadan yake nema daga Arewa ya ci zabe>>Inji Ayodele Fayose

Ko da ‘yan Arewa basu yi Tinubu ba zai ci zaben 2027, saboda duka kudanci shi zasu zaba, kuri’a kadan yake nema daga Arewa ya ci zabe>>Inji Ayodele Fayose

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa kudancin Najeriya gaba daya na Shugaba Tinubu ne. Yace Tinubu kuri'u kadan yake bukata daga Arewa ya ci zabe. Fayose ya bayyana hakanne a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. Yace Peter Obi ne zai zo na 2 sannan sai jam'iyyar ADC zata zo na 3 sai watakila PDP ta zo na 4. Ya bayyana cewa idan aka lura da Tarihin da Tinubu ya kafa a siyasar Najeriya, da wuya ya fadi zaben 2027.
Ni shaida ne kaf Najeriya babu dan siyasar da ya kai Buhari Gaskiya da karamci>>Inji Sanara Henry Seriake

Ni shaida ne kaf Najeriya babu dan siyasar da ya kai Buhari Gaskiya da karamci>>Inji Sanara Henry Seriake

Duk Labarai
Tsohon gwannan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson ya bayyana cewa tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari na da gaskiya inda yace babu wanda ya kaishi gaskiya a cikin 'yan siyasar Najeriya. Ya bayyana hakane a zauren majalisar Dattijai inda yace Buhari na da karamci da kima sosai. Ya bayar da labarin yanda Kotu ta tsige gwamnan APC a jihar Bayelsa kuma shugaba Buhari ya yadda da hukuncin ba tare da ja ba. https://twitter.com/ibhas1/status/1948624712407433390?t=m3THWd-jeuzOYYsvRk7gMw&s=19
Kalli Bidiyon da yasa aka kama Sultan me watsa labarai a Tiktok, An gurfanar dashi a gaban kotu inda aka zargeshi da cusawa ‘yan Najeriya kiyayyar shugaba Tinubu

Kalli Bidiyon da yasa aka kama Sultan me watsa labarai a Tiktok, An gurfanar dashi a gaban kotu inda aka zargeshi da cusawa ‘yan Najeriya kiyayyar shugaba Tinubu

Duk Labarai
Rahotanni sun tabbatar da cewa, Hukumar tsaro ta DSS ce suka kama matashi Sultan me watsa labarai a Tiktok daga gidansa inda suka wuce dashi Abuja. Asalin sunan Sultan shine Ghali Isma’il kuma a ranar Juma'a watau Jiya aka gurfanar dashi a gaban kotun Magistre dake Abuja bisa zargin yayi ikirarin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya mutu. Sannan an zargeshi da cusawa 'yan Najeriya kiyayyar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Dan haka alkalin kotun yasa aka tafi dashi zuwa gidan gyara hali na Keffi. Ismail dan shekaru 29 wanda dan asalin garin Jogana ne na karamar hukumar Gezawa jihar Kano. An zargeshi da cewa, yayi ikirarin samun bayanai cewa wai ahugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya ci guba a abinci ya mutu. An zargeshi da dora Bidiyon a shafin Tiktok me sunan @bola_asiwaju...
Kalli Bidiyo: Buhari ya gama sukar Marigayi ‘Yar’adua amma shima gashi a Landan ya rigamu gidan gaskiya>>Inji Malam

Kalli Bidiyo: Buhari ya gama sukar Marigayi ‘Yar’adua amma shima gashi a Landan ya rigamu gidan gaskiya>>Inji Malam

Duk Labarai
Malam ya soki tsohon shugaban kasa, Marigayi, Muhammadu Buhari kan yanda ya rasu a Landan. Yace haka lokacin 'yaradua ya rika sukarshi bayan ya rasu a Asibitin kasar Saudiyya kuma gidajen jaridu sun buga. Yace yana fatan Allah yawa shugaba Buhari Rahama amma maganar gaskiya abinda shuwagabannin Najeriya ke yi na kasa kula da bangaren lafiya bai kamata ba. https://www.tiktok.com/@sheik.lawan.trium/video/7531105454777339192?_t=ZM-8yLFWs7rgJx&_r=1