Tuesday, November 18
Shadow

Ni shaida ne kaf Najeriya babu dan siyasar da ya kai Buhari Gaskiya da karamci>>Inji Sanara Henry Seriake

Tsohon gwannan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson ya bayyana cewa tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari na da gaskiya inda yace babu wanda ya kaishi gaskiya a cikin ‘yan siyasar Najeriya.

Ya bayyana hakane a zauren majalisar Dattijai inda yace Buhari na da karamci da kima sosai.

Ya bayar da labarin yanda Kotu ta tsige gwamnan APC a jihar Bayelsa kuma shugaba Buhari ya yadda da hukuncin ba tare da ja ba.

https://twitter.com/ibhas1/status/1948624712407433390?t=m3THWd-jeuzOYYsvRk7gMw&s=19
Karanta Wannan  Karuwanci ya kaita jihar Legas>>Hadimin Shugaban kasa ya zargi matashiya 'yar Bautar kasa data soki Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *