Sunday, December 14
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Maza ku kiyayi kanku ku daina shan maganin karfin maza, a yau mutane 3 nasan sun sheka lahira saboda shan maganin karfin maza>>Inji Murja Kunya

Maza ku kiyayi kanku ku daina shan maganin karfin maza, a yau mutane 3 nasan sun sheka lahira saboda shan maganin karfin maza>>Inji Murja Kunya

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta jawo hankalin maza akan su daina shan maganin karfin maza inda tace yana kisa. Murja tace ko a yau mutane 3 tasan sun mutu dalilin shan maganin karfin maza. Murja tace mutum sai ya je ya asha maganin bashi da tabbas watakila matarsa sun yi fada ba zata bashi ba, a zo a samu matsala. https://www.tiktok.com/@murjess1/video/7520912629175438599?_t=ZM-8xaTYhDUijY&_r=1 Ikirarin Murja na maganin maza na kisa zai iya zama gaskiya dan kuwa akwai rahotanni da yawa akan hakan.
Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda aka kai Amarya, Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Malika gidan Mijinta tana ta kuka

Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda aka kai Amarya, Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Malika gidan Mijinta tana ta kuka

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan Bidiyon ya nuna yanda aka kai Amarya, Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Malika gidan mijinta, kuma abokin aikinta, Abdul M. Shareef. An ganta tana zubar da hawaye, kawaye na mata tsiya. Saidai wasu sun yi mamakin yanda take kukan Amarci ganin cewa, Bazawarace. https://www.tiktok.com/@sarauniyazully/video/7520748077519572280?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7520748077519572280&source=h5...
Kalli Bidiyo: Aiki Hajji Dai me Rabo, ba rikin Umarah bace da kowa ke iya zuwa>>Inji Garzali Miko bayan da ya dawo daga aikin Hajji

Kalli Bidiyo: Aiki Hajji Dai me Rabo, ba rikin Umarah bace da kowa ke iya zuwa>>Inji Garzali Miko bayan da ya dawo daga aikin Hajji

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Garzali Miko ya dawo daga aikin Hajjin bana da aka yi dashi. Garzali Miko a filin jirgin sama an ga yanda akw hira dashi inda aka ce ya kara kyau, saidai yace ai ba ta yiyuwa mutum ya je aikin Hajji ya kara Kyau. Yace da dai Umarah ce da kowa ke iya zuwa amma aikin Hajji sai mai Rabo. https://www.tiktok.com/@kb_international/video/7520986097661316358?_t=ZM-8xaRSIccxdu&_r=1 Hakanan Garzali ya mayar da martani ga wanda yace masa ya jefi dan uwansa a wajan jifar Shedan inda yace shi dai yasan abinda yayi.
Muna goyon bayan saukar Ganduje daga shugabancin jam’iyyar APC, ba rikici bane ya faru, muna tsaftace jam’iyyar mu ne dan gobe shiyasa Ganduje ya sauka>>Inji Gwamnonin APC

Muna goyon bayan saukar Ganduje daga shugabancin jam’iyyar APC, ba rikici bane ya faru, muna tsaftace jam’iyyar mu ne dan gobe shiyasa Ganduje ya sauka>>Inji Gwamnonin APC

Duk Labarai
Kungiyar Gwamnonin Najeriya wadanda aka zaba karkashin jam'iyyar APC sun bayyana jin dadinsu da saukar Dr. Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban jam'iyyar. Kungiyar ta bayyana hakane bayan taron data gudanar a birnin Benin City na jihar Edo inda ta fitar da sanarwa ta bakin shugabanta, Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma. Kungiyar tace jam'iyyar APC itace kan gaba wajan karfi har yanzu kuma ba rikici bane yasa Ganduje ya sauka daga shugabancin jam'iyyar ba. Ya sauka ne saboda garambawulnda tsaftace jam'iyyar da ake yi dan gobe.
Direban Adaidaita Sahu Ya Kare Da Sakamako Mafi Daraja A Jami’ar Bayero Dake Kano

Direban Adaidaita Sahu Ya Kare Da Sakamako Mafi Daraja A Jami’ar Bayero Dake Kano

Duk Labarai
Direban Adaidaita Sahu Ya Kare Da Sakamako Mafi Daraja A Jami'ar Bayero Dake Kano. Matashi mai sana'ar tuka a daidaita sahu (Keke Napep) ɗan Kofar Arewa Daura dake jihar Katsina, mai suna Ibrahim Siraja ya fita da matsayi mafi daraja (first class) a matakin digiri a Jami'ar Bayero dake Kano. CGPA 4.56(FIRST CLASS HONOUR) Muna addu'ar Allah ya sanya albarka a wannan karatu Allah yakawo sabon arziki Daga Aliyu Lawal Namadan.
An kama wasu ‘yan kasar China 14 a Najeriya bisa aikata miyagin Laifuka za’a mayar dasu kasarsu, Ji laifukan dansuka aikata

An kama wasu ‘yan kasar China 14 a Najeriya bisa aikata miyagin Laifuka za’a mayar dasu kasarsu, Ji laifukan dansuka aikata

Duk Labarai
Babbar kotun tarayya dake da zama a Ikoyi jihar Legas ta daure wasu 'yan kasar China 14 da aka kama bisa zargin aikata damfarar yanar gizo da taimakawa 'yan ta'adda. Hukumar EFCC tace ta kama su ne a wani samame data kai a cikin birnin legas din a watan December 19, 2024. EFCC tace 'yan Chinar na daga cikin mutane 792 data kama kuma an gurfanar dasu a gaban mai shari'a Justice Daniel Osiagor. Da farko sun ki amsa laifukan nasu amma daga baya sun amsa cewa sun aikata laifukan. Lauyoyin EFCC, T.J. Banjo da M.S. Owede sun nemi kotu ta daure wadanda ake zargin kuma lauyoyin wadanda ake zargin basu nemi kada a yi hakan ba. A karshe an yanke musu hukuncin daurin shekara daya a gidan yari ko kuma biyan tarar Naira miliyan daya sannan da zarar sun gama zaman gidan yarin ko biyan ta...
Yanda ‘yansanda suka min fàdè a bakin boda>>Wata ‘yar Najeriya data je cirani kasar Libya ta dawo da kyar ta bayar da labari

Yanda ‘yansanda suka min fàdè a bakin boda>>Wata ‘yar Najeriya data je cirani kasar Libya ta dawo da kyar ta bayar da labari

Duk Labarai
Wata 'yar Najeriya data je Cirani kasar Libya ta dawo da kyar ta bayar da labarin irin wahalar data sha. Matar sunanta Olaonipekun Adenike kuma shekarunta 30 tana da 'ya'ya 2. Tace ita kadai ce a wajen mahaifiyarta dan duk 'yan uwanta sun mutu. Tace ta so yin karatu har ta fara amma rashin kudi yasa dole ta hakura. Tace ta hadu da wata kawar mahaifiyarta a facebook wadda take zaune a kasar Libya wadda ta tambayeta abinda take yi inda ta zayyana mata komai, tace daga nan ne sai kawai magaifiyartata tace mata zata taimaketa musamman saboda irin kirkin da mahaifiyarta ta mata lokacin suna tare. Tace ta shirya ta je Libya aikatau. Tace ta ji dadin hakan inda suka tashi daga garinsu, Sagamu dake jihar Ogun suka tafi Libya. Tace sun je Legas suka je Kano suka shiga Nijar, tace ...
Kalli yanda uwa ke zane diyarta saboda diyar tawa uwar kwacen saurayi

Kalli yanda uwa ke zane diyarta saboda diyar tawa uwar kwacen saurayi

Duk Labarai
Fada saboda saurayi ya zama ruwan dare musamman tsakanin dalibai 'yan mata a makarantun jami'a. Ko da a farkon watannan na Yuni da muke ciki, sai da aka ga wani Bidiyo yanda aka ci zarafin wata budurwa, 'yan mata da yawa suka taru akanta suna duka saboda saurayi. Abin takaici shine yanda aka dauki Bidiyon faruwar lamarin aka watsa shi a kafafen sada zumunta kowa yaga irin abinda akawa budurwar. Lamarin ya farune a jihar Ogun, kuma kawayen budurwar sun bayyana cewa da sanin mahaifiyarsu suka aikata wannan danyen aiki dan haka basa shakkar wani ya gani. Tuni dai hukumar 'yansandan jihar ta sanar da fara binciken kan lamarin. Saidai ko da an hukunta wadanda sukawa wannan Budurwa wannan cin zarafi, ba za'a iya goge tozarcin da suka mata ba. Uwa na dukan 'yarta saboda zata ma...