Matar tsohon gwamnan jihar Kebbi Dr. Zainab Shinkafi Bagudu ta sanar da ɗaukar nauyin duk wata waƙa da za a samu wanda zai yi a matsayin martani ga wadda mawaƙi Ali Jita ya yi ta “Uwargida”
Da Ɗumi-Ɗumi
Matar tsohon gwamnan jihar Kebbi Dr. Zainab Shinkafi Bagudu ta sanar da ɗaukar nauyin duk wata waƙa da za a samu wanda zai yi a matsayin martani ga wadda mawaƙi Ali Jita ya yi ta “Uwargida”.
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Dr. Zainab wadda ita ce amarya ga tsaron gwamnan wanda a yanzu shi ne Ministan Kasafi da Tsare-tsaren Tattalin Arziƙin Najeriya, a wani saƙo cikin raha da ta wallafa a shafinta na Instagram ta ambaci sunayen Naziru Sarkin Waƙa, Hamisu Breaker, Auta Waziri, Dauda Kahutu Rarara, Na...








