Tuesday, December 23
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Shugaba Tinubu ya taya Tsohon Shugaban kasa, Abdulsalam Abubakar murnar cika shekaru 83

Shugaba Tinubu ya taya Tsohon Shugaban kasa, Abdulsalam Abubakar murnar cika shekaru 83

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya taya tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalam Abubakar me ritaya murnar cika shekaru 83 da haihuwa. A sanarwar da ya sanyawa hannu ranar Lahadi, Shugaba Tinubu ya bayyana Abdulsalam Abubakar a matsayin mutum me dattako wanda ke son zaman lafiya. Yace yayi rayuwa me kyau wadda tasa ma'aikatan gwamnati da yawa ke son yin koyi dashi.
Da Duminsa: Akwai yiyuwar majalisar tarayya zata taimakawa Tinubu ya ci gaba da mulki iya tsawon rayuwarsa

Da Duminsa: Akwai yiyuwar majalisar tarayya zata taimakawa Tinubu ya ci gaba da mulki iya tsawon rayuwarsa

Duk Labarai
Tsohon Ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung ya yi zargin cewa wataran za'a tashi kawai majalisar Dattijai ta mayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu shugabab dindindin har iya tsawon rayuwarsa. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a jaridar Sunnews. Solomon Dalung yace 'yan majalisar saboda tsabar biyayyar da suke wa shugabab kasa, Bola Ahmad Tinubu idan suka ganshi sai ka ga kamar irin jikoki sun ga kakansu. Yace irin biyayyar da suke masa ta yi yawa zata sa a rika yiwa kundin tsarin mulkin Najeriya karan tsaye ba tare sa bin doka ba wajan gudanar da gwamnati.
Ƴan Ta’addar Daji Sun Sako Wasu Daga Cikin Waɗanda Sukayi Garkuwa Dasu A Ɗanmusa Bayan Anyi Zaman Sulhu Jiya Asaba

Ƴan Ta’addar Daji Sun Sako Wasu Daga Cikin Waɗanda Sukayi Garkuwa Dasu A Ɗanmusa Bayan Anyi Zaman Sulhu Jiya Asaba

Duk Labarai
Biyo bayan zaman sulhu da sasanci da ƴan bindiga a ƙaramar hukumar Ɗanmusa ta jihar Katsina ƴan bindigar sun sako mutanen da suke garkuwa dasu Goma Sha Shidda tare da bada wasu bindigogi dake hannun su. A ƙoƙarin su na ganin an samu zaman lafiya shuwagabannin sojoji dake jagorancin rundunar jami'an tsaron Operation Fasan Yamma haɗin guiwa da sauran masu ruwa da tsaki sun jagorancin zaman Sasanci a ƙaramar hukumar Dan Musa. Inda ƙasurguman ƴan bindiga da suka haɗa da Kamulu Buzaru, Manore, Nagwaggo, Lalbi, Alhaji Sani, Dogo Baidu, Dogo Nahalle, da Abdulkadir Black suka aje makaman su bisa raɗin kansu tare da sako waɗanda suka yi garkuwa dasu a ranar 14 June 2025. Ƴan bindigar sun bayyana cewa sun miƙa wuya kuma dagaske suke akan wannan sasancin, inda makaman da suka bada aka miƙa s...
Bidiyo: Ni Bazawarace, Kuma ‘Yan mata yanzu idan ba wadda Allah ya tsare ba su da zawarawan duk daya ne>>Samha M. Inuwa

Bidiyo: Ni Bazawarace, Kuma ‘Yan mata yanzu idan ba wadda Allah ya tsare ba su da zawarawan duk daya ne>>Samha M. Inuwa

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M. Inuwa ta bayyana cewa, ta taba aure, ta bayyana hakanne a hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita a shirinta me suna Gabon Show. Samha ta bayyana cewa, 'yan matan da zawaranwan wannan zamanin duk daya ne sai wadda Allah ya tsare. https://www.tiktok.com/@abdullahee40/video/7515437929221688583?_t=ZM-8xEYvkOCejI&_r=1 Samha ta kuma bayyana cewa, ita tana son diyarta ta gajeta dan ta san rayuwa me kyau ta ke yi.
Babban Sakatare a jihar Gombe da wasu mutane 4 sun rasu bayan dawo da wutar lantarki me karfi

Babban Sakatare a jihar Gombe da wasu mutane 4 sun rasu bayan dawo da wutar lantarki me karfi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dawo da wutar Lantarki me karfi ta yi sanadiyyar Rasuwar mutane 5 a unguwar Tudun Wada Pantami jihar Gombe. Cikin wadanda suka rasu akwai babban sakatare a jihar, Abdullahi Kulani. Lamarin ya farune da duku-dukun ranar Asabar inda aka kawo wutar Lantarki da karfi. Hakanan Bayan wadanda suka rasu din akwai mutane 13 da suka jikkata a lamarin. Kakakin 'yansandan jihar, DSP Buhari Abdullahi, ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace bayan tashin wutar sun je gurin da lamarin ya...
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce bai amince a kashe Shugaban Iran ba

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce bai amince a kashe Shugaban Iran ba

Duk Labarai
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana cewa, bai amince da aniyar kasar Israyla ta kashe shugaban juyin Juyahlin kasar Iran Atayollah Khumaini ba. Israyla tana son ta kashe Shugaban Iran dinne saboda a lissafinta idan ta kasheshi shine za'a kawo karshen shirin Mallakar makamin kare dangi na kasar. Saidai shi Trump a cewarsa, bai yadda da wannan mataki ba inda yace sulhu yafi baiwa muhimmanci.
Kalli Bidiyo: Ana zargin Gfresh ya dauki matarsa suka je gidan Sadiya Haruna duk da itama tana da aure suka yi lalata

Kalli Bidiyo: Ana zargin Gfresh ya dauki matarsa suka je gidan Sadiya Haruna duk da itama tana da aure suka yi lalata

Duk Labarai
A wani Live da suka yi tare da Gfresh da Sadiya Haruna da sauransu, Sadiya tace Gfresh ya mata munafurci. Saidai tace kada ya sake dan idan ya sake zasu sake yin irin fadan da suka yi aka jisu a baya. A yayin jawabinta, ta bayyana wani zargi da ake musu ita da Gfresh da matar Gfresh din. Wai ya dauki matarsa sun je gidanta sun hadu sun yi lalata. Sadiya ta musanta wannan zargi inda tace bai faru ba. Saurari bayaninta a Bidiyon kasa: https://www.tiktok.com/@danjarida_ontop/video/7516114193708354872?_t=ZM-8xEMTdK866P&_r=1 Da alama dai lamarin be yiwa Sadiya Haruna dadi ba.
Kalli Bidiyon yanda aka baiwa Hamata Iska a wajan taron masu ruwa da tsaki na a Arewa Maso saboda ance sai Tinubu ba’a hada da sunan Kashim Shettima ba

Kalli Bidiyon yanda aka baiwa Hamata Iska a wajan taron masu ruwa da tsaki na a Arewa Maso saboda ance sai Tinubu ba’a hada da sunan Kashim Shettima ba

Duk Labarai
Rahotanni sun ce a wani taro da aka yi na masu ruwa da tsaki daga Arewa maso gabas an baiwa hammata iska. Taron dai an yi shi ne dan nuna goyon baya ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben 2027 me zuwa. Saidai an kira sunan Tinubu amma ba'a hada da kashim Shettima ba. Hakan ne yasa guri ya rinchabe aka rika baiwa hammata iska. https://twitter.com/SaharaReporters/status/1934288103084110303?t=DpPlWSY2hZ_8-tufwYyqfw&s=19 Lamarin dai ya dauki hankula