Tuesday, January 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Biyo bayan shawarar da Dr. Ahmad Gumi ya bayar, Gwamnatin tarayya tace ta fara magana da kasar Turkiyya dan su taimakawa Najeriya magance matsalar tsaro

Biyo bayan shawarar da Dr. Ahmad Gumi ya bayar, Gwamnatin tarayya tace ta fara magana da kasar Turkiyya dan su taimakawa Najeriya magance matsalar tsaro

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, sun tuntubi kasar Turkiyya dan ta taimakawa Najeriya wajan magance matsalar tsaro. Ya bayyana hakane yayin ganawa da kungiyar Kiristoci ta CAN a ziyarar data kai masa a fadarsa dake Abuja. Shugaban yace akwai bukatar Kiristoci su taya Najeriya da Addu'a dan kawo karshen matsalar. Ya kuma kara da cewa, sun siyi Jiragen yaki 3 daga kasar Amurka amma ba zasu zo da wuri ba. Hakan na zuwane bayan da Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya baiwa Gwamnatin tarayya shawarar ta yi watsi da kasar Amurka ta koma neman taimakon tsaro daga kasashen China, Pakistan da Turkiyya.
Kalli Bidiyon: Malam Aminu Saira na shan Suka saboda sakin Fim din Labarina duk da rasuwar Fulani

Kalli Bidiyon: Malam Aminu Saira na shan Suka saboda sakin Fim din Labarina duk da rasuwar Fulani

Duk Labarai
Me shirya fim din Labarina, Malam Aminu Saira na shan suka saboda sakin Fim din Labarina na wannan makon duk da rasuwar daya daga cikin jaruman fim din watau Fulani. Da yawa sun yi Allah wadai da hakan inda suke cewa dan girmama rasuwarta ya kamata ace an dakatar da nuna fim din na wannan satin. https://www.tiktok.com/@captainhabeeb/video/7588468852590218517?_t=ZS-92ZsHawwGY5&_r=1 Wasu ma sun yi zargin cewa, ko jana'izar ta su aminu Saira basu Halarta ba. kalli Bidiyon anan https://twitter.com/fatimaaaah__/status/2004678236492771820?t=Q3VMIdy9GKybta09X9PnoA&s=19
Kalli Bidiyon: Yanda wasu yara suka kwaikwayi bikin ‘yar Gidan Hafsat Idris, hadda Shafa Wali

Kalli Bidiyon: Yanda wasu yara suka kwaikwayi bikin ‘yar Gidan Hafsat Idris, hadda Shafa Wali

Duk Labarai
Wasu yara matasa sun kwaikwayi bikin 'yar gidan Tauraruwar fina-finan Hausa, Hafsat Idris hadda Shafa Wali aka gani a ciknsu. Yaran sun yi kwalliya ta barkwanci inda kuma suka rika kwaikwayar duk wani abu da aka yi a bikin. Abin ya nishadantar. https://www.tiktok.com/@0noorr/video/7588205776087338260?_t=ZS-92Zo5nxgK9I&_r=1 https://www.tiktok.com/@0noorr/video/7587928751569161493?_t=ZS-92ZoTIhyNBx&_r=1 https://www.tiktok.com/@heedaya1/video/7587858602304589077?_t=ZS-92ZoZiBCLjt&_r=1
Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda shima wani dan majalisa daga jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa

Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda shima wani dan majalisa daga jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa

Duk Labarai
Shima wani dan majalisa a jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa bayan da ya je ziyara. An ga mutane sun yi dandazo suna jiransa inda suke cewa basaso yayin da ake shirin fitowa dashi daga cikin wani daki. https://twitter.com/jrnaib2/status/2004831915925537199?t=ogfNr6ZegD2Azc0DsEUomA&s=19 A baya dai 'yan majalisa a jihar Kaduna da Jihar Zamfara sun sha Abin Kunya a hannun mutanensu.
Wannan leshin da kuke gani a jikina, Naira Miliyan 50 ake sayar dashi>>Inji Lizzy Anjorin

Wannan leshin da kuke gani a jikina, Naira Miliyan 50 ake sayar dashi>>Inji Lizzy Anjorin

Duk Labarai
Tauraruwar Kafafen sadarwa, Lizzy Anjorin ta bayyana cewa, Leshin dake jikinta ake gani tana sakawa, Naira Miliyan 50 ake sayar dashi. Ta bayyana hakane yayin da suke takun saka ita da abokiyar sana'arta, Iyabo Ojo. Ta tambayi cewa shin Iyabo Ojo ta taba saka irin wannan leshin? https://twitter.com/dammiedammie35/status/2004847639553343868?t=7_G97NGui5F28NXSRXMKuw&s=19
Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Duk Labarai
Fasto Ebo Noah na kasar Ghana wanda yace an masa wahayin wai za'a yi tashin qiyama ranar Kirsimeti yace ranar kawai aka gaya masa banda shekarar. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi bayan da ranar Kirsimeti ta zo ta wuce amma ba'a yi tashin Qiyamar ba inda wasu suka fara kiransa da makaryaci. https://www.tiktok.com/@jakebeatzgh/video/7587152814820855060?_t=ZS-92ZPDyqfn4S&_r=1