Kalli Hotuna da Bidiyo yanda Ake zargin dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yawa shugaban daliban Najeriya Tsirara yasa aka masa dukan kawo wuka jikinsa Duk burdi, kawai dan yace ba zai karbi Naira Miliyan 100 ba ya goyi bayan Tinubu
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Shugaban daliban Najeriya, Ya zargi dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da shugaban NTA da wasu hadiman shugaban kasar da gayyatarsa zuwa Legas dan ya karbi Naira Miliyan 100 ya ce yana goyon bayan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Saidai yace ya ki amincewa da wannan bukata.
A wani Bidiyonsa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta, An ga shugaban daliban yana cewa saboda ya ki amincewa da bukatarsu, sun sa an lakata masa duka aka dauki bidiyonsa tsirara aka kuma ce masa ko kashesh...








