Saturday, March 21
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Ba su El-Rufai bane ya kamata ace suna yakin nemawa talakawa hakkokinsu ba, saboda mayunwatane da an basu abinda suke so zasu koma gidan jiya>>Sowore

Ba su El-Rufai bane ya kamata ace suna yakin nemawa talakawa hakkokinsu ba, saboda mayunwatane da an basu abinda suke so zasu koma gidan jiya>>Sowore

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan takarar shugaban kasa kuma mawallafin Jaridar Sahara reporters Omoyele Sowore ya bayyana cewa su El-Rufai basu ne ya kamata ace suna nemawa talaka hakkinsa ba. Sowore yace saboda mayunwatane ana basu abinda suke so zasu koma inda suka fito. Yace Su El-Rufai kamata yayi ace suna daure a gidan yari saboda da su aka yi duk abinda aka yi a gwamnatin Buhari.
Shugaba Tinubu yayi Allah wadai da Kàshè-Kàshèn da suka faru a Najeriya bayan ganawa da shuwagabannin tsaro

Shugaba Tinubu yayi Allah wadai da Kàshè-Kàshèn da suka faru a Najeriya bayan ganawa da shuwagabannin tsaro

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi Allah wadai da kashe-kashen da suka faru a Najeriya musamman a jihohin Benue, Filato da Borno. Shugaban yace a yiwa tsarin tsaron kasar garambawul inda yace abin ya isa haka. Babban me baiwa shugaban kasar shawara akan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ne ya bayyana hakan i da yace yayin ganawar, shuwagabannin tsaron sun baiwa shugaba Tinubu bayanai kan yanda lamarin tsaron ya kasance. Yace shugaba Tinubu ya kuma bayar da umarnin a canja salo game da yanda ake yaki da matsalar tsaron.
Kalli Bidiyon Sadiya Haruna tana fadar cewa zata sha Jini saidai ta fito tace wasa ne take

Kalli Bidiyon Sadiya Haruna tana fadar cewa zata sha Jini saidai ta fito tace wasa ne take

Duk Labarai
Tauraruwar kafafen sada zumunta, Sadiya Haruna ta dauki hankula sosai bayan da aka ji muryarta tana gayawa mijinta maganar shan Jini. Saidai daga baya ta fito ta karyata lamarin inda tace wasa ne take. https://www.tiktok.com/@zainabsadam8/video/7496178214386142519?_t=ZM-8vmdlmiIqjH&_r=1 https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7496181775794720005?_t=ZM-8vmdi00aBi3&_r=1 Tace tsokanar mijintane take. Sannan tace kishiyartace ta fitar da maganar ta dora a kafafen sada zumunta inda ta yi fatan Cewa, Allah ya rabamu da sharrin Kishiya.
Legas da Kanone kan Gaba wajan yawan masu rijistar NIN

Legas da Kanone kan Gaba wajan yawan masu rijistar NIN

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa jihohin Legas da Kano ne kan gaba wajan yawan masu rijistar katin zama dan kasa NIN. Yawan wanda suka yi rijistar a Najeriya sun kai Miliyan 118.4. Legas ce kan gaba wajan yawan masu rijistar inda take da mutane miliyan 12.7 da suka yi rijistar. Sai kuma jihar Kano ta zo ta biyu inda take da mutane miliyan 10.4 kamar yanda hukumar kididdigar kasa ta NBS ta bayyana. Kaduna ce ta zo ta 3 da mutane miliyan 6.9 da suka yi rijista. Sauran jihohin na da mutanen da suka yi rijista kamar haka: Ogun mutane 4.9 million Oyo Mutane 4.5 million Katsina Mutane 4 million FCT Mutane 3.8 million Rivers 3.5 million Delta 3.2 million Jigawa 3.1 million. Imo 2 million Kwara 2 million Enugu 1.9 million Kogi 1.9 million Yobe 1.8 mill...
Gwamna Bago ya janye matakin da ya ɗauka akan samari masu tara gashin dada a Neja

Gwamna Bago ya janye matakin da ya ɗauka akan samari masu tara gashin dada a Neja

Duk Labarai
Gwamna Bago ya janye matakin da ya ɗauka akan samari masu tara gashin dada a Neja. Gwamnan Jihar Neja, Umar Bago, ya janye umarninsa na baya da ya bayar ga jami’an tsaro da su kama masu gashin dada da maza masu Kitso a Minna, babban birnin jihar. Bago, yayin da yake magana a wani taron tsaro tare da masu ruwa da tsaki a gidan gwamnati ranar Talata, ya umarci jami’an tsaro da su yanke gashin dada na mutanen da aka kama tare da cin tarar kudi. Ya ce: “Duk wanda kuka gani da Gashin Dada, ku kama shi, ku yanke masa gashi, sannan ku ci shi tara. “Babu wanda zai rika yawo da irin wannan gashi a cikin Minna. Na riga na ba da umarni ga jami’an tsaro,” in ji gwamnan. Sai dai a ranar Laraba, gwamnan ya janye wannan umarni bayan ya fuskanci suka daga 'yan Najeriya da dama. Yayin...