Saturday, March 21
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Innalillahi Wa inna Ilaihi Raji’un: Kalli Yanda shafin Ma’aikatar Harkokin cikin Gida ta Najeriya suka wallafa Bidiyon bàtsà, watau Blù fìm

Innalillahi Wa inna Ilaihi Raji’un: Kalli Yanda shafin Ma’aikatar Harkokin cikin Gida ta Najeriya suka wallafa Bidiyon bàtsà, watau Blù fìm

Duk Labarai
Shafin ma'aikatar harkokin cikin gida na Najeriya a dandalin X sun wallafa Bidiyon batsa wanda aka fi sani da Blùè Fìm. Abin ya zowa mutane da mamaki ganin cewa shafine na gwamnati. Saidai wasu sun ce me kula da shafinne ya manta bai canja shafinba ya ke ya wallafa wannan abin Kunya. Lamarin dai ya jawo cece-kuce da Allah wai da shagube.
Gwamnatin Tinubu ta zo ta binne ‘yan Najeriya ne bayan da Buhari ya kashe mu>>Inji Sowore

Gwamnatin Tinubu ta zo ta binne ‘yan Najeriya ne bayan da Buhari ya kashe mu>>Inji Sowore

Duk Labarai
Dan fafutuka kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore ya bayyana cewa Gwamnatin Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ta kashe 'yan Najeriya ne inda ita kuma gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta zo ta binnemu. Sowore ya bayyan hakane a wata ganawa da aka yi dashi a Symfoni yacm soki gwamnatin Najeriya sabosa hanyar data dauka. Yace kuma abin takaici shine yanda wasu ke goyon bayansu. Yace irin su El-Rufai basu ne ya kamata ace suna nemarwa talaka hakkinsa ba, yace mayunwata ne, suna samun abinda suke so zasu koma inda suka fito. Yace duk a gidan yari ya kamata a sakasu a kulle saboda tsaffin ma'aikatan gwamnatin Buhari ne. Yace amma idan 'yan Najeriya suka sha wuyar da ba zasu iya jurewa ba, da kansu zasu fito su yi zanga-zangar juyin juya hali.
Da Kuke ta sukar mu dan munce za’a saka Solar a fadar shugaba Tinubu, To Fadar White House ma ta shugaban kasar Amurka da Solar take amfani>>Inji Fadar Shugaban kasa Bola Tinubu

Da Kuke ta sukar mu dan munce za’a saka Solar a fadar shugaba Tinubu, To Fadar White House ma ta shugaban kasar Amurka da Solar take amfani>>Inji Fadar Shugaban kasa Bola Tinubu

Duk Labarai
Kakakin Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, Bayo Onanuga ya kare maganar ware Naira Biliyan 10 dan samar da wuta ta hanyar amfani da hasken rana a fadar shugaban kasa dake Abuja. A sanarwar da ya fitar, Bayo Ya bayyana cewa ba Gwamnatin Najeriya bace ka dai ta dauki wannan mataki ba, hadda gwamnatin kasar Amurka. Yace fadar White House ta kasar Amurka ma da wutar Solar watau Hasken Rana take amfani. Ya bayyana hakanne bayan da sanarwar ware Naira Biliyan 10 dan saka Solar a fadar shugaban kasa ya jawo cece-kuce.
Shugaba Tinubu da dakataccen Gwamnan jihar Rivers, Sim Fubara sun gana a Landan

Shugaba Tinubu da dakataccen Gwamnan jihar Rivers, Sim Fubara sun gana a Landan

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da dakataccen Gwannan jihar Rivers, Simi Fubara sun gana a jihar Landan. Rahoton yace sun yi ganawar ne dan samo hanyar da za'a samu zaman lafiya a jihar ta Rivers. Wannan ne karon farko da aka yi ganawa tsakanin Gwamnan jihar Rivers din da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu tun bayan da ya dakatar dashi ya saka dokar ta baci a jihar. Wani hadimin shugaba Tinubu ne ya bayyana hakan. Saidai ganawar an yi tane ba tare da tsohon Gwamnan jihar Rivers ba watau Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike. Ana tsammanin dai shugaba Tinubu zai gana da masu ruwa da tsaki na jihar Rivers nan gaba.
Kasar Amurka zata fara biyan mata dala Dubu biyar sama da Naira Miliyan 7 idan suka yadda su haihu sannan duk wadda ta yadda ta haifi ‘ya’ya 6 za’a bata lambar yabo

Kasar Amurka zata fara biyan mata dala Dubu biyar sama da Naira Miliyan 7 idan suka yadda su haihu sannan duk wadda ta yadda ta haifi ‘ya’ya 6 za’a bata lambar yabo

Duk Labarai
Gwamnatin shugaban kasar Amurka, Donald Trump ta fito da sabon tsarin karfafa mata su rika haihuwa dan kara yawan mutane a kasar. Rahoton yace duk macen da ta yadda zata haihu za'a bata Dala dubu 5, kwatankwacin sama da Naira Miliyan 7 kenan a kudin Najeriya. Hakanan duk macen da ta yadda ta haifi 'ya'ya sama da 6 za'a bata lambar girmamawa ta musamman.
An koya min Darasi: Wasu abokaina sun daina daukar wayata idan na kirasu saboda na yi ritaya>>Muhammad Zakari ya koka

An koya min Darasi: Wasu abokaina sun daina daukar wayata idan na kirasu saboda na yi ritaya>>Muhammad Zakari ya koka

Duk Labarai
Wani tsohon Ma'aikacin Gwamnati me suna Muhammad Zakari ya koka da cewa, wasu abokai sun yadashi basu ma daukar wayarsa shekara daya bayan da ya ajiye aiki. Yace ya fuskanci kalubale da yawa bayan ajiye aikin kuma wannan na daya daga cikinsu. Saidai yace hakan ya koya masa darasin cewa Yana da kyau mutum ya kulla alaka da mutane ba na wajan aikinsa kadai ba. Muhammad Zakari ya bayyana hakane a shafinsa na Facebook.
Buhari ya bar mana gadon Mafi Munin Gwamnati>>Inji Nuhu Ribadu

Buhari ya bar mana gadon Mafi Munin Gwamnati>>Inji Nuhu Ribadu

Duk Labarai
Me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa, sun gaji mafi munin yanayin Gwamnati daga wajan Gwamnatin Buhari. Ya bayyana hakane a ziyarar da ya kai jihar Benue bayan munanan hare-haren da aka kai jihar da suka yi sanadiyyar kashe mutane sama da 50. Ya bayyana cewa, suna kokarin ganin an kawo karshen lamarin matsalar tsaro a jihar Benue kuma suna jajantawa Al'ummar da lamarin ya shafa.
Najeriya ta koma ta 4 a cikin jerin kasashen Africa da suka fi karbin tattalin arziki wanda a baya itace ta 1

Najeriya ta koma ta 4 a cikin jerin kasashen Africa da suka fi karbin tattalin arziki wanda a baya itace ta 1

Duk Labarai
A shekarar 2015, Najeriya ce ta daya a jerin kasashen da suka fi karfin Tattalin arziki a Afrika. Saidai yanzu Najeriyar ta koma ta 4 kamar yanda wasu alkaluma suka nunar. 20151 Nigeria — $494.31 billion2 Egypt — $350.12 billion3 South Africa — $346.66 billion4 Algeria — $187.49 billion5 Angola — $131.66 billion20251 South Africa — $410.34 billion2 Egypt — $347.34 billion3 Algeria — $268.89 billion4 Nigeria — $188.27 billion5 Morocco — $165.84 billion*2025 is projected.#Statisense(IMF WEO Apr 2025)
Karanta Munanan Abubuwan da suka faru a Najeriya lokacin da Tinubu ke ƙasashen Turai

Karanta Munanan Abubuwan da suka faru a Najeriya lokacin da Tinubu ke ƙasashen Turai

Duk Labarai
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya koma Abuja daga nahiyar Turai bayan ziyarar aiki da ya kai biranen Paris da Landan. Shugaba Tinubu ya isa filin jirgi na Nnamdi Azikwe da yammacin ranar Litinin, inda wasu manyan jami'an gwamnati suka tarbe shi. A cewar fadar shugaban kasa, dalilan da suka sanya shugaban ya gudanar da wannan ziyarar sun haɗa da yin nazari kan wasu muhimman cigaban da gwamnatinsa ta samu. ''Zai yi amfani da wannan ziyarar domin yin nazari kan sauye-sauyen da gwamnatinsa ke gudanarwa da kuma tsara yadda za a ɓullo da wasu sabbin shirye-shirye gabanin cikarsa shekara biyu kan karagar mulki," a cewar fadar shugaban ƙasa. A wani ɓangare kuma yayin da ake murnar samun ƙaruwa a asusun gwamnatin Najeriya na ƙasashen waje a babban bankin ƙasar, abubuwa da dama sun ...