Majalisar Dinkin Duniya da kika kaini kara bata isa ta kirani in je ba, hakan ma da kika yi kin kara aikata wani laifinne>>Sanata Godswill Akpabio ya gayawa Sanata Natasha Akpoti
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Kakakin majalisar dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa, Majalisar mata ta majalisar Dinkin Duniya da Sanata Natasha Akpoti ta kaishi kara bata da hurumin da zata iya kiransa ya gurfana a gabanta.
Ya bayyana hakanne ta bakin me magana da yawunsa, Eseme Eyiboh inda ya kara da cewa, lamarin na cikin gidane dan haka babu wanda ya isa ya saka musu baki.
Yace majalisar bata da hurumin a matsayin Najeriya ta kasa me cin gashin kanta tace zata shiga wannan lamari.
Saidai...








