Ji abinda Sanata Shehu Sani ya cewa matar tsohon gwamnan Kaduna, Hadiza El-Rufai bayan da ta masa gyaran kuskuren turancin da yayi
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hadiza El-Rufai ta yiwa sanata Sanata Shehu Sani gyaran kuskuren Turancin da yayi a shafinsa na Twitter.
Saidai da alama Sanata Sani bai ji dadin wannan gyara da ta masa ba inda mata martani da cewa, mun daina bibiyar juna a kafafen sada zumunta dan Allah ki kyaleni.
https://twitter.com/ShehuSani/status/1845415955582640232?t=pDi22Zq04krnhwf4X1a_ew&s=19
Lamarin dai ya dauki hankula sosai inda wasu ke cewa ya kamata ya karbi gyaran da aka masa wasu kuma na goyon bayansh...



