Wednesday, February 18
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Hoto:Wata mata ta kkashe mijinta da Tabarya

Hoto:Wata mata ta kkashe mijinta da Tabarya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wata matar aure ta kashe mijinta da tabarya a Kauyen Lafiagi dake karamar hukumar Katcha ta jihar Naija. Matar me suna Fatima Dzuma ana zargin ta kashe mijinta me suna Baba Aliyu ne ta hanyar kwada masa tabaryar. Rahoton yace Baba Ali ya auri Fatima ne shekaru 3 da suka gabata amma basu taba haihuwa ba. Saidai tana da da mijinta na farko. Fatima ta amsa laifinta inda tace ta aikata hakanne saboda kiyayyar da takewa mijinta. Fatima ta kara da cewa ta makawa mijin nata tabarya n...

Maganin daina shan taba

Magunguna
Daina Shan raba abu ne me wahala, saidai idan mutum ya sa kanshi da kuma taimakon Allah zai iya dainawa a hankali. Sannan mutum ya tuna cewa, shan Taba Almubazzarancine wanda Addini ya hana hakan. Mutum ya kuma tuna da illar da shan taba zata kawo masa irin su kansar baki da hugu da sauransu. Mutum ya dagewa kansa ya daina shan taba, a wani bincike da aka yi na kwanan nan ya nuna cewa a kasar Amurka, taba na cikin manyan abubuwa 3 dake haddasa cutar daji. Dan haka idan dai mutum yana son kansa da Arziki Duniya da lahira shine ya daina shan taba. Ga wasu shawarwari da masana kiwon lafiya da al'amuran yau da kullun suka bayar kan yanda za'a daina shan taba kamar haka: Ka saka rana, kacewa kanka daga wannan rana na daina ahan taba. Me ke saka shan taba, bacin raine, ko r...

Ya ake miyar wake

Duk Labarai
MIYAR WAKE Ingrediants : 1.Wake2.Manja3.Attarugu4.Tattasai5.Albasa6.Tumatur7.Maggi8.Spices9.Daddawa10.Nama ko kifi YADDA AKE HADAWA Dafarko zaki jiya wakenki da ruwan zafi kibarshi yayi 30min sai ki surfashi aturmi ki wanke, kamar dai na alale. Sai kisa waken atukunya tare da ruwa kidansa kanwa kadan sai ki daura akan murhu ki barshi ya dahu yayi luguf sai ki burgeshi. Sai ki daura wata tukunya ki silala nama, sai ki soya manja sai ki zuba kayan miyan da kika jajjaga suma ki soyasu. Sannan kixuba ruwan sulalen naman tare da naman ko kisa normal ruwa kibarshi ya tafasa sai kisa daddawa da spices dinki. Kibarshi ya tafasa wato ya dahu kamar 30min sai ki dauko wannan waken da kika dafan sai ki juye acikin miyar kiburgesu. Sai ki rege wuta kibarsu su dahu inya dahu z...
Giya ce dalili na 3 na kamuwa da cutar daji(cancer)

Giya ce dalili na 3 na kamuwa da cutar daji(cancer)

Duk Labarai
Babban masanin kiwon lafiya na kasar Amurka ya bayar da shawarar cewa kamata yayi ace duk giyar a ake sayarwa a kasar a saka mata gargadi na cewa shanta zai iya kai mutum ga kamuwa da cutar daji(Cancer), kamar dai yanda gargadin yake a jikin kwalayen taba. Vivek Murthy’s ya bayyana cewa shan giya na cike da hadarin kamuwa da cutar Daji(Cancer) akalla kala bakwai ciki hadda Cancer nono data hanji da sauransu. Yace bayan yawan kiba da taba sigari, Shan giya shine abu na 3 da za'a iya hakura dashi dan kaucewa kamuwa da cutar daji. Rahoton na jaridar New York Post yace shan giya na sanadin kamuwar mutane akalla dubu dari da cutar Cancer wanda kuma take sanadiyyar kisan mutane akalla dubu ashirin duk shekara. Wannan adadi yafi mace-macen da ake samu sanadiyyar hadarin mota. Masu ...
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kaiwa tsohon kwamishinansa, Bashir Sa’idu dake daure a gidan yari kan zargin satar sama da Naira Biliyan 3 ziyara

Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kaiwa tsohon kwamishinansa, Bashir Sa’idu dake daure a gidan yari kan zargin satar sama da Naira Biliyan 3 ziyara

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kaiwa tsohon Kwamishinansa,Bashir Sa'idu ziyara a gidan yari. An kama Tsohon kwamishinan ne bisa zargin satar kudi da cin amana. Wasu daga cikin laifukan da ake zarginsa dasu sun hada da sayar da daloli daga asusun ajiyar kudi na jihar akan farashin Naira 410 maimakon farashin 498. Wanda hakan ya kawowa Gwamnatin asarar Naira Biliyan 3.96. Sannan kuma akwai maganar sayar da rukunin gidajen Marafa wanda shima ana neman Naira Miliyan 244 daga hannun tsohon kwamishinan. Wasu dai sun yi zargin bita da kullin siyasa a zarge-zargen da akewa tsohon kwamishinan amma hukumomi sun yi Alkawarin yin Aldaci a binciken da akewa tsohon Kwamishinan. Bayan ziyarar tasa, El-Rufai yaki yace uffan kan abinda ya faru inda ya shiga mota ya...
Bamu hada kai da kowace Jam’iyya ba kan maganar 2027>>Peter Obi

Bamu hada kai da kowace Jam’iyya ba kan maganar 2027>>Peter Obi

Duk Labarai
Dan takarar shugaban kasa na Jam'iyyar Labour Party a shekarar 2023, Peter Obi ya bayyana cewa babu wata yarjejeniyar hadaka da aka cimma tsakaninsa da wata jam'iyyar Adawa. Peter Obi ya bayyana hakanne a Abuja yayin ganawa da manema labarai. Saidai bai karyata cewa akwai tattaunawa da ake tsakaninsa da jam'iyyun Adawa ba amma yace ba'a cimma yarjejeniya ba. Peter Obi ya bayyana cewa akwai bukatar samun hadin kai tsakanin 'yan Najeriya ba tare da la'akari da banbancin Jam'iyya ba inda yace ta hakane kadai za'a samu nasarar kwace mulki daga hannun APC dake mulkin kama karya a Najeriya. Ya bayyana damuwa kan cewa 'yan Najeriya da yawa bmna bakuntar Lahira basu shirya ba saboda matsalolin tsaro da gwamnati ta kasa shawo kansu
Gwamnatin tarayya zata rage yawan danyen man fetur din da take sayarwa da matatar man fetur ta Dangote

Gwamnatin tarayya zata rage yawan danyen man fetur din da take sayarwa da matatar man fetur ta Dangote

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya na shirin rage yawan danyen man fetur din da take sayarwa da kamfanin matatar man Dangote. Hakan na zuwane bayan da matatun man fetur na Gwamnati, na Fatakwal dana Warri suna dawo suka ci gaba da aiki. Rahoton jaridar Punchng ya ruwaito cewa dan samarwa wadannan matatun man fetur na gwamnati isashshen danyen man fetur din, Gwamnatin zata rage yawan danyen man fetur din da take sayarwa matatar man fetur ta Dangote. Hakan, a cewar masana tattalin Arziki, zai sa a samu gasa sosai a kasuwar man fetur din wanda hakan zai yi sanadiyyarf faduwar farashin man fetue din.
A FADA A CIKA: Sheik Pantami Ya Gwangwaje Wasu Abokan Karatunsa Na Sakandire Da Babura

A FADA A CIKA: Sheik Pantami Ya Gwangwaje Wasu Abokan Karatunsa Na Sakandire Da Babura

Duk Labarai
A FADA A CIKA: Sheik Pantami Ya Gwangwaje Wasu Abokan Karatunsa Na Sakandire Da Babura. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shehin Malamin ya bada baburan ne bayan alkawarin da ya yi musu a yayin da suke taron tsoffin dalibai.