Kungiyar ‘yan kasuwar man fetur, IPMAN ta yi baranzanar tsayar da aiki saboda karin kudin man feturninda tace hakan ya kara jefa ‘yan Najeriya wahala
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Kungiyar 'yan kasuwar man fetur masu zaman kansu ta IPMAN ta yi barazanar daina aiki idan kamfanin mai na kasa,NNPCL bai dakatar da karin kudin man fetur din da yayi ba.
Gidajen man fetur mallakin kamfanin man fetur na kasa,NNPCL na fadin Najeriya sun kara farashin man fetur dinsu inda aka rika sayarwa daga Naira 998 zuwa Naira 1070.
Hakan yasa kungiyar IPMAN ta bakin wakilinta, Chinedu Ukadike tace basu yi na'am da wannan mataki na karin kudin man fetur din ba inda tace z...





