Thursday, December 25
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Mamakon Taron Kiristoci wajan taron addu’arsu a coci ya dauki hankula sosai inda musulmai ke jawo hankalin kasar Amurka da cewa to kunga fa wadanda ake muku karyar ana Mhuzghunawa

Kalli Bidiyon: Mamakon Taron Kiristoci wajan taron addu’arsu a coci ya dauki hankula sosai inda musulmai ke jawo hankalin kasar Amurka da cewa to kunga fa wadanda ake muku karyar ana Mhuzghunawa

Duk Labarai
Yawan mutanen da suka taru a wajan Addu'ar Kiristoci ta cocin Dunamis dake Jihar Borno ya dauki hankula sosai inda musulmai suka rika cewa toh wadannan ne ake cewa anawa Khisan Khiyashi ko takurawa da hanasu addininsu? Ganin hotunan ya jawo cece-kuce sosai a kafafen sadarwa inda wasu kiristocib kuma suka rika mamakin ganin yawan Kiristocin da suka taru a jihar Borno. Wasu cewa suke basu yadda da kirgen da aka yi na cewa Musulmai sun fi Kiristoci yawa ba a Najeriya. https://twitter.com/dunamiswrldwide/status/1900795126013743615?t=oEk5Fqln4YAPhgWN8ke6oQ&s=19 https://twitter.com/jeffphilips1/status/1990295698496270362?t=91GtRbtgjuF7gLwsRb9hqw&s=19
Abubakar Malami ya Tabbatar da zai tsaya takarar Gwamnan jihar Kebbi

Abubakar Malami ya Tabbatar da zai tsaya takarar Gwamnan jihar Kebbi

Duk Labarai
Tsohon babban lauyan Gwamnati, Abubakar Malami ya tabbatar da zai tsaya takarar neman Gwamnan jihar Kebbi. Ya bayyana hakane a wata da DCL hausa suka yi dashi. Ya kua tabbatar da tara makudan kudade na ban mamaki dan yin wannan takara, inda da aka tambayeshi game da kudin ban mamaki da ya tara wadanda ba'a taba ganin irinsu ba, bai karyata ba, inda ya tabbatar da cewa, Allah ne kadai yake aiki babu kayan aiki. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1990339639992070425?t=cSmaY7DF8RPQXDwFEGGX6w&s=19
Ba nasarar Allah da Annabi kasar Congo ta yi akan mu ba, Sihiri suka mana>>Inji Kocin Najeriya, Éric Chelle bayan Kasar Congo lallasa Najeriya da ci 4-3 wanda hakan ya hana Najeriya kaiwa ga buga gasar cin kofin Duniya ta 2026

Ba nasarar Allah da Annabi kasar Congo ta yi akan mu ba, Sihiri suka mana>>Inji Kocin Najeriya, Éric Chelle bayan Kasar Congo lallasa Najeriya da ci 4-3 wanda hakan ya hana Najeriya kaiwa ga buga gasar cin kofin Duniya ta 2026

Duk Labarai
A jiyane kasar Congo ta doke Najeriya da ci 4-3 a bugun daga kai sai me tsaron gida(Penalty) bayan wasan su ya kare da 1-1. Hakan ya hana Najeriya zuwa gasar cin kofin kwallon Duniya da za'a yi a shekarar 2026. Bayan kammala wasan, Kocin Najeriya, Éric Chelle yace kasar Congo sun rika yin sihiri ne da ruwa. https://twitter.com/lnstantFoot/status/1990220794530545981?t=OJXacSKUWLMkdtTO663wyA&s=19
Hukumar ‘yansandan Najeriya tace karyane ba’a yi yunkurin shyekye Sojan Ruwa AM. Yerima ba

Hukumar ‘yansandan Najeriya tace karyane ba’a yi yunkurin shyekye Sojan Ruwa AM. Yerima ba

Duk Labarai
Rahotanni daga babban birnin tarayya Abuja na cewa, Hukumar 'yansandan birnin ta musanta yunkurin kisa da aka ce an yi akan sojan Ruwa, AM. Yerima a daren jiya Lahadi. Hukumar 'yansandan ta bakin me magana da yawunta, Josephine Ade tace hankalin hukumar 'yansandan ya kai kan rahoton cewa an nemi rayuwar AM. Yerima. Tace wannan ba gaskiya bane, jita-jita ne kawai kuma tace a yi watsi da rahoton. Rahoton dai yace AM. Yerima na tukine a mota me gilashi me duhu(Tinted) inda har 'yansanda suka tareshi da neman ya bayyana hakansa, inda yayi, bayan nan ne sai wasu suka rika binsa a baya. Rahoton dai yace ya samu ya tsere.
An Kama Faston nan saboda Zakkewa Wata matashiya da taje wajansa ya mata addu’ar tsarkakewa

An Kama Faston nan saboda Zakkewa Wata matashiya da taje wajansa ya mata addu’ar tsarkakewa

Duk Labarai
Wannan wani fasto ne dan kimanin shekaru 35 me suna Goitsekgosi Mojadigo da kasar Botswana wanda aka yankewa hukuncin daurin shekaru 20 a gidan yari An yanke masa hukuncin ne bayan samunsa da laifin yiwa wata matashiya me shekaru 23 fyade. Matashiyar dai ta he wajansa ne neman ya mata addu'ar samun aiki inda shi kuma yace sai an tsarkake ta tukuna. An kuma zargi Faston da zakewa mata masu kananan shekaru da dama a cocin nasa. https://twitter.com/SIKAOFFICIAL1/status/1989355241091817552?t=WeXR2qzkS6Nonf7v1MKs2A&s=19
DA ƊUMI-ƊUMI: An Yi Yunƙurin Hallãķa Laftanar Yerima Yau A Abuja

DA ƊUMI-ƊUMI: An Yi Yunƙurin Hallãķa Laftanar Yerima Yau A Abuja

Duk Labarai
Wasu majiyoyi masu tushe sun tabbatar da cewa wasu mutane da ba a san ko su waye ba, sanye da baƙaƙen kaya, cikin motocin Hilux da ba su da lamba sun bi sawun Yerima daga tashar mai ta NIPCO da ke kusa da Line Expressway zuwa Gado Nasco Way, a Abuja. Sai dai, Yerima ya lura da yadda ake bin sa, sai ya yi dabara ya tsere wanda hakan ya ba shi damar gujewa waɗanda ake zargi da yunƙurin hallaka shin. Lamarin ya faru da misalin ƙarfe 6:30 na Yammacin yau, Lahadi, in ji majiyar, kamar yadda Dokin Ƙarfe TV ta ruwaito. Laftanar A.M. Yerima dai Matashin jami’in Rundunar Sojan Ruwa ne ta Najeriya, wanda a kwanan nan ya yi taƙaddama da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike a kan wani fili da ake cece-kuce a unguwar Gaduwa, Abuja, lamarin da ya ɗauki hankulan ƴan Najeriya.
Kai Duniya: Mahaifinsa ya dirkawa wata Budurwa chiki shine yasashi yace shine yayi chikin, budurwar ma ta amince

Kai Duniya: Mahaifinsa ya dirkawa wata Budurwa chiki shine yasashi yace shine yayi chikin, budurwar ma ta amince

Duk Labarai
Studio shot of a young businessman sitting with his hands covering his face against a dark background Wani bawan Allah ya na neman shawarar abinda ya kamata yayi bayan da mahaifinsa ya dirkawa wata chiki inda yace masa ya je yace shine yayi chikin. Sannan abin mamaki shine, itama Budurwar da akawa cikin ta amince. Shine yake neman shawarar abinda ya kamata yayi.
Kalli Bidiyo: Idan kana da yanda zaka yi, karka taba yadda matarka ta yi aiki, ko da aikin Asibiti ne, dan wasu ma’aikatan Asibitin mata zynace-zynache suke aikatawa musamman idan suna aikin dare>>Inji Malam

Kalli Bidiyo: Idan kana da yanda zaka yi, karka taba yadda matarka ta yi aiki, ko da aikin Asibiti ne, dan wasu ma’aikatan Asibitin mata zynace-zynache suke aikatawa musamman idan suna aikin dare>>Inji Malam

Duk Labarai
Malamin addinin islama ya gargadi maza da cewa idan suna da yadda zasu yi kada su taba yadda matarsu ta yi aiki. Yace ko da kuwa aikin Asibiti da ake ganin kamar yafi sauran tsafta, kada mutum ya yadda matarsa ta yi. Malam yace dan kuwa wasu ma'aikatan asibitin mata babu abinda suke aikatawa sai Zinacezinace musamman idan suna aikin dare. Har ya bayar da misalin wata da aka taba gaya masa. Kalli Bidiyon jawabinsa a kasa: https://www.tiktok.com/@abdulyellow11/video/7572481112505683208?_t=ZS-91RhHMdPpq5&_r=1
Kalli Bidiyo: Dangote ya samar da shan man fetur na tafi da gidanka a Legas ta yanda duk inda mai ya kare maka zaka iya kiran waya a kawo makashi inda kake

Kalli Bidiyo: Dangote ya samar da shan man fetur na tafi da gidanka a Legas ta yanda duk inda mai ya kare maka zaka iya kiran waya a kawo makashi inda kake

Duk Labarai
Rahotanni na yawo a kafafen sadarwa cewa, matatar man Dangote ta samar da hanyar shan man fetur ta tafi da gidanka a Legas. Yanda abin yake shine duk inda kake man fetur ya kare maka, maimakon ka sayi Bunburutu, kiran waya kawai zaka yi ko ta hanyar Chat sai a kawo maka man fetur din duk inda kake. https://twitter.com/fattylincorn_01/status/1990023466242671069?t=t5nJ9uU8wkjgTbIfzaIubg&s=19