Tuesday, November 11
Shadow

Babu Gwamnatin Data Samu Nasara da Muka samu a shekaru biyu da suka gabata a tarihin Najeriya>>Tinubu

Ministan Yada labarai, Muhammad Idris ya bayyana cewa, babu Gwamnatin data samu nasarar da Gwamnatin Tinubu ta samu a shekaru 2 da suka yi suna mulki.

Ya bayyana hakanne a Abuja wajan wani taron karawa juna Sani kan harkar tsaro da wayar da kan ‘yan kasa.

Yace babu gwamnatin data samu nasarar da Gwamnatin Tinubu ta samu a shekaru biyu da suka gabata, da farko dai ya yi maganin masu ci da tallafin man fetur.

Da kuma masu almundahana a harkar canjin Kudi, Ga kuma bashin karatu da yake baiwa dalibai, ga gina Tintuna da sauransu.

Karanta Wannan  Fastocin yakin neman zaben shugaban kasa na 2027 na gwamna Bala Muhammad sun cika Titunan Bauchi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *