Wednesday, April 8
Shadow

Ban yadda da korar da akawa Wike ba, a yi Sulhu zai fi>>Inji Gwamnan Adamawa

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri ya bayyana cewa, bai yadda da korar da akawa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike daga jam’iyyar PDP ba

Fintiri yace abinda yake ganin shine mafita shine a yi Sulhu a nemi fahimtar juna.

Yace baya tare da abinda zai kara jefa jam’iyyar PDP a rikici maimakon warware wanda take fama dashi

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Nurse me aiki a dakin karbar Haihuwa ta roki matan Arewa cewa dan Allah idan suna da ciki su rika aske gashin gàbànsu kamin lokacin haihuwa yayi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *