Friday, December 5
Shadow

Ban yadda da korar da akawa Wike ba, a yi Sulhu zai fi>>Inji Gwamnan Adamawa

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri ya bayyana cewa, bai yadda da korar da akawa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike daga jam’iyyar PDP ba

Fintiri yace abinda yake ganin shine mafita shine a yi Sulhu a nemi fahimtar juna.

Yace baya tare da abinda zai kara jefa jam’iyyar PDP a rikici maimakon warware wanda take fama dashi

Karanta Wannan  Dangote ya sake zuwa na daya a cikin bakaken fata na Duniya da suka fi kowane bakar fata kudi, Karanta sauran

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *