Sunday, December 14
Shadow

Bayanan da ke yawo a shafukan sada zumunta na bayyana cewa shahararren mai fafutukar ƙwatar ‘yancin bil-adama, wato Ahmad Isah (Ordinary President), yana buƙatar addu’a ta musamman domin yana cikin sarƙaƙiyar Rashin Lafiya

Bayanan da ke yawo a shafukan sada zumunta na bayyana cewa shahararren mai fafutukar ƙwatar ‘yancin bil-adama, wato Ahmad Isah (Ordinary President), yana buƙatar addu’a ta musamman domin yana cikin sarƙaƙiya.

Allah Ubangiji ya kawo masa ɗauki na gaggawa.

Karanta Wannan  Ya kamata ku fahimci cewa, babu dan siyasar da 'yan Adawa zasu hada kai su taso suna son kayar dashi mulki irin yanda ake min kuma yayi shiru yaki magana>>Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *