Friday, December 26
Shadow

Bidiyo: Babana Tare suka yi hadari da Adam A. Zango amma ba wanda ke maganarsa saikace Adam A. Zango ne kadai mutum>>Inji Wannan matashiyar

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shiga Tasharmu ta WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g

Wata matashiya me suna natasha ta fito tana sukar mutane da cewa tun bayan da tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango yayi hadari shi kadai ake magana akansa.

Tace akwai sauran mutane da Adam. A. Zango yayi hadasu tare dasu wasu ma sun mutu.

Tacw akwai babanta wanda suka yi Hadari tare da Adam A. Zango wanda tace yana can wajan kulawa ta musamman bai ma san halin da yake ciki ba.

Tace Adam A. Zango kuwa yana daga waya kuma tana masa fatan Allah bashi lafiya.

Tace amma mutane ya kamata su rika hadawa da sauran mutanen dake tare da Adam A. Zango yayin da yayi hadari idan zasu yi addu’a.

Karanta Wannan  Ya Zama Wajibi Ga Ƴan Nijeriya Mu Tashi Tsaye Wajen Ganin An Kawar Da Gwamnatin APC 2027 A Kowane Matakai, Saboda Mawuyacin Halin Da Ta Jefa Mu, Ta Hanyar Haɗaka Da Muke Shirin Kafawa Nan Gaba Kaɗan, Cewar Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, Dakta Mustapha Inuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *