Thursday, January 15
Shadow

Bidiyo: Ko ka yafewa Buhari ko ka zageshi sai Allah ya mai Hisabi akan abinda yayi daidai da inda bai yi daidai ba>>Inji Malam

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Malamin Addinin Islama yayi nasiha kan rasuwar Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari inda yace ko ka yafe mai ko karka yafe mai sai Allah ya masa hisabi akan inda yayi daidai da inda bai yi daidai ba.

Malamin yace akwai yiyuwar Bakin ciki ne ya kashe Buhari dan kuwa duk me son gyara Najeriya da wuya bai mutu da bakin ciki ba.

Yace ko da ‘yar’adua ma Bakin ciki ne ya kasheshi.

https://www.tiktok.com/@zaidou1taza/video/7526655464617086213?_t=ZM-8y1GyoNbdtF&_r=1

A jiya ne dai aka sanar da rasuwar tsohon shugaban kasar wanda yayi Jinya a Landan.

Karanta Wannan  Na yiwa Atiku Makarkashiya a zaben shekarar 2023 duk na ni dan PDP ne hakanan idan ya sake tsayawa takara a shekarar 2027 zan sake yi masa makarkashiya>>Inji Ayodele Fayose

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *