Tuesday, May 19
Shadow

Bidiyo: ‘Yan Najeriya kun bani Kunya, Mahaukaci ne kadai zai yi murna saboda rashin Buhari>>Inji Hassan Make-Up

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Tauraron Tiktok daga kasar Nijar, Hassan Make-Up ya bayyana cewa, ‘yan Najeriya sun bashi kunya kan murnar da suka rika yi ta rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.

Yace wane irin abune wannan?

Hassan Make-Up yace mahaukaci ne kadai zai rika murna da mutuwar wani.

https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7526893910061321478?_t=ZM-8y2dzMvcRDJ&_r=1

Mutane da yawa ne suka fita kan titi suna murnar rasuwar Buhari.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon:Ta zargi cewa, Likitan mata ya nace sai ta kwanta ya duba mata jiki, saboda ya ganda da katon ciki yana tuanin ciki gareta duk da ta ce masa bata da ciki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *