Thursday, March 5
Shadow

Bidiyon: Gwamnatin Jihar Legas ta fara kamen mabarata dake kan Tituna

Gwamnatin jihar Legas ta fara kamen Mabarata dake yawo akan Titin Ketu-Alapere dake garin na Legas.

Gwamnatin tace tana kamenne dan kawar da wadanda ta kira masu kawo matsala da tsaikon ababen hawa.

Kwamishinan Kula da muhalli, Honorable Wahab ya bayyana cewa, zasu mika wadanda aka kama hannun hukumomin da suka dace.

Karanta Wannan  Soyayyar Da Nake Yi Wa Tinubu Da Shettima Ta Sa An Je Har Wurin Sana'ata An Sace Min Turaren Da Nake Siyarwa, Don Haka Daga Yau Na Bar Tafiyar Tinubu/Shettima, Inji Bashir Musa Maiturare Daga Garin Nguru, Jihar Yobe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *