Wednesday, March 18
Shadow

Biyo bayan abinda Hadiza ta yi, An baiwa Adam A. Zango tallar Naira Miliyan 10

Wani kamfani me suna uban harkallah ya bayyana cewa zai baiwa Adam A. Zango tallar Naira Miliyan 10 ya zama jakadan kamfanin.

Shugaban kamfanin ne ya bayyana hakan.

Ya roki Adamu ya amince da wannan tayi daya masa.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Za'a mayar da Malam Nasiru Ahmad El-Rufai gidan gyara hali na Kaduna bisa sabbin zarge-zargen da ake masa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *