Friday, December 5
Shadow

Biyo bayan abinda Hadiza ta yi, An baiwa Adam A. Zango tallar Naira Miliyan 10

Wani kamfani me suna uban harkallah ya bayyana cewa zai baiwa Adam A. Zango tallar Naira Miliyan 10 ya zama jakadan kamfanin.

Shugaban kamfanin ne ya bayyana hakan.

Ya roki Adamu ya amince da wannan tayi daya masa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda aka kama wasu 'yan Luwadi a Najeriya da abinda aka musu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *