Monday, April 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Mu Qur’ani ya gaya mana sunansa fiye da sau 50, Dan haka nace Kiristoci su bude baibul su nunamin guri daya da baibul yace sunana Baibul, ni kuma na yi Alkawarin zan koma Kirista>> Inji Wannan malamin

Wani malami ya kalubalanci Kiristoci da cewa idan suka nuna masa inda Baibul yace sunansa Baibul ko da guri daya ne yayi alkawarin zai koma Kirista.

Yace Qur’ani ya gaya mana sunansa fiye da sau 50 dan haka yana son suma Kiristoci su nuna mana inda Baibul yace sunansa Baibul.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda aka baiwa Hamata Iska a wajan taron masu ruwa da tsaki na a Arewa Maso saboda ance sai Tinubu ba'a hada da sunan Kashim Shettima ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *