Kalli Bidiyon: Ni iyamurace Musulma ina son in dawo Arewa da zama dan in rika Addini da kyau amma ina tsoron a rika ce min Arniya>>Inji Farida Nneoma
Wannan matashiyar inyamura Musulma me suna Farida Nneoma ta bayyana cewa, tana son dawowa Arewa da zama amma tana tsoron kada a rika kiranta da sunan Arniya.
Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok.
Da yawa sun rika mata fatan Alheri.
Danna nan dan kallon Bidiyon nata








